• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 12 Sun Mutu Yayin Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Filato

by Sadiq
3 years ago
'Yan Bindiga

Akalla mutane 12 ne ake fargabar an kashe a wata arangama tsakanin ‘yan bindiga da ‘yan banga a unguwar Zak da ke karamar hukumar Wase ta Jihar Filato.

Wani shugaban matasa a Wase mai suna Shapi’i wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya shaida wa wakilinmu cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 9 na safiyar ranar Litinin.

  • Mahara Sun Sace Basarake Da Matar Aure A Kano
  • Harbin Da Aka Yi Wa Ba-amurke Dan Asalin Afirka Ya Kunyata Amurka A Jajibirin Ranar Samun ‘Yancin Kanta

Ya bayyana cewa rikicin ya yi sanadiyar mutuwar mutane 12 da suka hada da ‘yan bindiga tara da kuma ‘yan banga uku.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa, Zak na da tazarar kilomita 40 daga garin Wase, hedikwatar karamar hukumar Wase.

A halin da ake ciki, kakakin rundunar ‘Operation Safe Haven’ (OPSH) mai kula da harkokin tsaro a Filato da wasu sassan Kudancin Kaduna, Manjo Ishaku Takwa, ya tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin amma bai iya tantance adadin wadanda suka mutu ba.

LABARAI MASU NASABA

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

Ya jaddada cewa Kwamandan da dakarun da suka dakile harin, sun zarce zuwa yankin Gajin Bashar domin yakar ‘yan bindigar da suka addabi yankin domin far wa jama’a, inda ya ce mutanen OPSH sun koma Gajin Bashar ne bayan sun samu kiran gaggawa.

Shugaban matasan ya bayyana cewa, “’Yan bindigan sun zo ne a kan babura a yawansu da safe, muna zargin sun kwana a wani daji da ke kusa da Zak.

“Lokacin da mutane suka fahimci cewa ‘yan bindigar sun isa garin, sai suka sanar da rundunar ‘Operation Safe Haven’ da ke Zak cikin gaggawa, inda suka yi gaggawar tattara dakarunsu zuwa yankin don dakile harin tare da ‘yan banga,” in ji Shapi’i.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi
Manyan Labarai

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025
Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar
Manyan Labarai

Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

NPA Da Ƙungiyar Injiniyoyi Ta Yi Haɗaka Don Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa

October 31, 2025
Next Post
Gwamnatin Legas Ta Rufe Wata Makaranta Saboda Mutuwar Dalibi

Gwamnatin Legas Ta Rufe Wata Makaranta Saboda Mutuwar Dalibi

LABARAI MASU NASABA

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025
Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Ƙulla Alaƙa Ta Kut-da-kut Tsakanin Hukumar Shige Da Fice Da Kwastam – Babandede

Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Ƙulla Alaƙa Ta Kut-da-kut Tsakanin Hukumar Shige Da Fice Da Kwastam – Babandede

October 31, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Gwamnatin Tarayya Da Stellar Steel, Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Habaka Karafan Cikin Gida

October 31, 2025
Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

October 31, 2025
Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

NPA Da Ƙungiyar Injiniyoyi Ta Yi Haɗaka Don Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa

October 31, 2025

Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda

October 31, 2025
Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.