• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 12 Sun Mutu Yayin Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Filato

by Sadiq
9 months ago
in Manyan Labarai
0
Mutum 12 Sun Mutu Yayin Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Filato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutane 12 ne ake fargabar an kashe a wata arangama tsakanin ‘yan bindiga da ‘yan banga a unguwar Zak da ke karamar hukumar Wase ta Jihar Filato.

Wani shugaban matasa a Wase mai suna Shapi’i wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya shaida wa wakilinmu cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 9 na safiyar ranar Litinin.

  • Mahara Sun Sace Basarake Da Matar Aure A Kano
  • Harbin Da Aka Yi Wa Ba-amurke Dan Asalin Afirka Ya Kunyata Amurka A Jajibirin Ranar Samun ‘Yancin Kanta

Ya bayyana cewa rikicin ya yi sanadiyar mutuwar mutane 12 da suka hada da ‘yan bindiga tara da kuma ‘yan banga uku.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa, Zak na da tazarar kilomita 40 daga garin Wase, hedikwatar karamar hukumar Wase.

A halin da ake ciki, kakakin rundunar ‘Operation Safe Haven’ (OPSH) mai kula da harkokin tsaro a Filato da wasu sassan Kudancin Kaduna, Manjo Ishaku Takwa, ya tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin amma bai iya tantance adadin wadanda suka mutu ba.

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182

Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

Ya jaddada cewa Kwamandan da dakarun da suka dakile harin, sun zarce zuwa yankin Gajin Bashar domin yakar ‘yan bindigar da suka addabi yankin domin far wa jama’a, inda ya ce mutanen OPSH sun koma Gajin Bashar ne bayan sun samu kiran gaggawa.

Shugaban matasan ya bayyana cewa, “’Yan bindigan sun zo ne a kan babura a yawansu da safe, muna zargin sun kwana a wani daji da ke kusa da Zak.

“Lokacin da mutane suka fahimci cewa ‘yan bindigar sun isa garin, sai suka sanar da rundunar ‘Operation Safe Haven’ da ke Zak cikin gaggawa, inda suka yi gaggawar tattara dakarunsu zuwa yankin don dakile harin tare da ‘yan banga,” in ji Shapi’i.

Tags: 'Yan BangaFarmakiHariWaseYan bindigaYankin Zak
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mahara Sun Sace Basarake Da Matar Aure A Kano

Next Post

Gwamnatin Legas Ta Rufe Wata Makaranta Saboda Mutuwar Dalibi

Related

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182
Manyan Labarai

PDP Ta Kwace Kujerar Kakakin Majalisar Dokokin Yobe Da Tazarar Kuri’u 182

2 days ago
Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba
Manyan Labarai

Mahara Sun Harbi Ma’aikaciyar INEC A Kuros Riba

2 days ago
An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano
Manyan Labarai

An Harbe Tsohon Kansila Har Lahira Kan Zargin Sace Akwatin Zabe A Kano

2 days ago
Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano
Manyan Labarai

Makomata Na Hannun Allah, In Ji Gawuna Dan Takarar APC A Kano

3 days ago
‘Yansanda Sun Cafke Wakilan PDP 2 Suna Sayen Kuri’a A Ogun
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Cafke Wakilan PDP 2 Suna Sayen Kuri’a A Ogun

3 days ago
Ya Kamata Jami’an Tsaro Su Sake Dagewa  —Abba Gida-Gida
Manyan Labarai

Ya Kamata Jami’an Tsaro Su Sake Dagewa  —Abba Gida-Gida

3 days ago
Next Post
Gwamnatin Legas Ta Rufe Wata Makaranta Saboda Mutuwar Dalibi

Gwamnatin Legas Ta Rufe Wata Makaranta Saboda Mutuwar Dalibi

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

March 21, 2023
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.