• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 5,140 Sun Amfana Da Tallafin Sanata Bello Mandiya A Katsina

by El-Zaharadeen Umar
3 years ago
in Labarai
0
Mutum 5,140 Sun Amfana Da Tallafin Sanata Bello Mandiya A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kimanin mutane 5,140 da suka haɗa da Mata da Manoma da Limamai suka amfani da tallafin ɗan majalisar dattawa mai wakiltar yankin Funtua a jihar Katsina., Sanata Bello Mandiya

Wannan bada tallafi na da nufin tallafawa al’umma domin samun hanyar dogaro da tare kuma kama sana’o’i gadan-gadan domin rage zaman kashe wanda a wannan yanki.

Haka kuma waɗanda mutane sun fito ne daga ƙananan hukumomi goma sha ɗaya da ke yankin na Funtua inda Sanata Bello Mandiya ke wakilta a majalisar dattawa ta Najeriya.

Kamar yadda ya bayyana wadanda za su amfana da wannan tallafi da aka kashe fiye da naira biliyan ɗaya sun fito ne daga ƙananan hukumomi goma sha ɗaya na shiyyar Funtua.

  • NIS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Bayar Da Sabon Ingantaccen Fasfo A Kano

Daga cikin kayayyakin da aka raba sun haɗa da Keken Napped guda 138 da mashina korar Boxer guda 200 da injinan ban ruwa guda 750

Labarai Masu Nasaba

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

Sauran kayayyakin sune takin zamani buhu 3,500 da na’urar sanyi (freezer) 202 da injinan markaɗe guda 350 sai motoci guda ɗaya ya ɗaukar marasa lafiya da kuma ta ‘yan makaranta.

Bello Mandiya wanda ya ce duk da bai samu tikitin takarar Sanata ba, amma dai baya da jam’iyyar da ta APC saboda haka ya yi kira ga magoya bayansa da su zaɓi APC tunda daga sama har ƙasa.

Haka kuma Sanata Bello Mandiya ya yi godiya da irin kauna da soyayya da jama’ar yankin Funtua suka nuna masa sannan ya yi fatan Allah ya kawo wanda zai yi abinda ya fi wanda ya yi.

Tunda farko da yake jawabi gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya yi yaba da ƙoƙarin ɗan majalisar wanda ya ce duk da rasa takara da ya yi hakan bai hana shi kawo Abin arziki ha jama’ar da da suka yi masa rana ba.

“Haƙiƙa jami’yyar APC na bukatar irin wannan taimako a irin wannan yanayi da ake tunkarar zaɓe wanda haka zai taimakawa jami’yyar APC wajan lashe zaɓe mai zuwa.

Gwamna Masari ya yi wa Sanata Bello Mandiya fatan alheri tare da kyakkyawan fatan cewa Allah zai duba zuciyarsa ya yi masa sakayya irin ta mutanen da suka taimaki al’umma.

Shima a nasa jawabin mataimakin shugaban jam’iyyar APC na jihar Katsina Alhaji Bala Abu Musawa ya yaba da ƙoƙarin Sanata Bello Mandiya wajan kawo wannan abin alheri a yanki Funtua.

Bala Abu Musawa ya yi kira ga waɗanda za su amfana da wannan tallafi da su amfani da shi ta hanyar da ta da ce, sannan ya ce ya kamata su maida biki ta hanyar zaɓen jami’yyar APC daga sama har ƙasa a zaɓe mai zuwa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Atiku Ka Yi Wa ‘Yan Nijeriya Bayani Kan Zargin Da Ake Maka Na Cin Hanci Da Matsayin Lafiyarka —Tinubu

Next Post

Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

Related

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote
Manyan Labarai

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

4 hours ago
Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?
Labarai

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

6 hours ago
Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa
Labarai

Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

7 hours ago
Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari
Labarai

Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

7 hours ago
Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT
Labarai

Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

8 hours ago
Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli
Manyan Labarai

Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

11 hours ago
Next Post
Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

September 20, 2025
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

September 20, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

September 20, 2025
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

September 20, 2025
Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

September 20, 2025
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

September 20, 2025
Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

September 20, 2025
Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

September 20, 2025
Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

September 20, 2025
Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.