• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 5,140 Sun Amfana Da Tallafin Sanata Bello Mandiya A Katsina

by El-Zaharadeen Umar
3 years ago
katsina

Kimanin mutane 5,140 da suka haɗa da Mata da Manoma da Limamai suka amfani da tallafin ɗan majalisar dattawa mai wakiltar yankin Funtua a jihar Katsina., Sanata Bello Mandiya

Wannan bada tallafi na da nufin tallafawa al’umma domin samun hanyar dogaro da tare kuma kama sana’o’i gadan-gadan domin rage zaman kashe wanda a wannan yanki.

Haka kuma waɗanda mutane sun fito ne daga ƙananan hukumomi goma sha ɗaya da ke yankin na Funtua inda Sanata Bello Mandiya ke wakilta a majalisar dattawa ta Najeriya.

Kamar yadda ya bayyana wadanda za su amfana da wannan tallafi da aka kashe fiye da naira biliyan ɗaya sun fito ne daga ƙananan hukumomi goma sha ɗaya na shiyyar Funtua.

  • NIS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Bayar Da Sabon Ingantaccen Fasfo A Kano

Daga cikin kayayyakin da aka raba sun haɗa da Keken Napped guda 138 da mashina korar Boxer guda 200 da injinan ban ruwa guda 750

LABARAI MASU NASABA

Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

Sauran kayayyakin sune takin zamani buhu 3,500 da na’urar sanyi (freezer) 202 da injinan markaɗe guda 350 sai motoci guda ɗaya ya ɗaukar marasa lafiya da kuma ta ‘yan makaranta.

Bello Mandiya wanda ya ce duk da bai samu tikitin takarar Sanata ba, amma dai baya da jam’iyyar da ta APC saboda haka ya yi kira ga magoya bayansa da su zaɓi APC tunda daga sama har ƙasa.

Haka kuma Sanata Bello Mandiya ya yi godiya da irin kauna da soyayya da jama’ar yankin Funtua suka nuna masa sannan ya yi fatan Allah ya kawo wanda zai yi abinda ya fi wanda ya yi.

Tunda farko da yake jawabi gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya yi yaba da ƙoƙarin ɗan majalisar wanda ya ce duk da rasa takara da ya yi hakan bai hana shi kawo Abin arziki ha jama’ar da da suka yi masa rana ba.

“Haƙiƙa jami’yyar APC na bukatar irin wannan taimako a irin wannan yanayi da ake tunkarar zaɓe wanda haka zai taimakawa jami’yyar APC wajan lashe zaɓe mai zuwa.

Gwamna Masari ya yi wa Sanata Bello Mandiya fatan alheri tare da kyakkyawan fatan cewa Allah zai duba zuciyarsa ya yi masa sakayya irin ta mutanen da suka taimaki al’umma.

Shima a nasa jawabin mataimakin shugaban jam’iyyar APC na jihar Katsina Alhaji Bala Abu Musawa ya yaba da ƙoƙarin Sanata Bello Mandiya wajan kawo wannan abin alheri a yanki Funtua.

Bala Abu Musawa ya yi kira ga waɗanda za su amfana da wannan tallafi da su amfani da shi ta hanyar da ta da ce, sannan ya ce ya kamata su maida biki ta hanyar zaɓen jami’yyar APC daga sama har ƙasa a zaɓe mai zuwa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 
Labarai

Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

October 14, 2025
Kotu
Manyan Labarai

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Asuu
Labarai

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Next Post
Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

October 14, 2025
Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

October 14, 2025
Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

October 14, 2025
Kotu

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Asuu

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.