ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Dakatar Da Ayyukan Banga Har Gwamnati Ta Binciki Dalilin Kamani – Manta

by Sulaiman and Muhammad Awwal Umar
4 years ago
Manta

Shugaban kungiyar ‘yan banga a jihar Neja, Yarima Nasiru Manta yayi barazanar dakatar da aikin kungiyar na yaki da masu garkuwa da mutane da suka addabi mutanen karkara da hanyoyin jihar da ‘yan daba da suka addabi cikin garin Minna.

Shugaban ya bayyana hakan ne ga manema labarai jim kadan bayan rundunar ‘yan sanda ta sako shi bayan tsare shi kwana daya da yini daya a hedikwatar rundunar ‘yan sandan.

  • Yadda Matafiya 18 Suka Rasa Rayukansu Sakamakon Hadarin Mota A Neja

Manta, ya cigaba da cewar wasu marasa kishin jiha ne suka kai korafi ga rundunar ‘yan sanda bisa zargin sa da cewa wai yana wuce gona-da-iri wajen tsare masu laifi sama da kwana uku.

ADVERTISEMENT

Manta ya karyata zargin, Yace ba ma tsare masu laifi, domin kwamishinan ‘yan sandan da ya wuce CP Adamu Usman ne ya horar da mu bisa umurnin maigirma gwamna Abubakar Sani Bello saboda yaki da ‘yan ta’addan da suka addabi jihar, mun samu nasara sosai da hadin gwiwar sauran jami’an tsaro na tarwatsa sansanin ‘yan ta’adda masu garkuwa da jama’a, da kuma matasa ‘yan daba dake addaban mazauna cikin garin Minna.

Yarima Nasiru Manta, yace akwai wani dan siyasa da ke gidan gwamnatin jiha, da muka kama surukinsa cikin ‘yan daba, saboda kusancin sa da gwamnati sai ya garzaya hedikwatar rundunar ‘yan sanda ya baiwa kwamishinan ‘yan sanda rahoton karya.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Ba tare da bata lokaci ba kwamishinan ‘yan sanda ya gayyace ni, nan take na amsa gayyatar sa, ba tare da bata lokaci ba ya umurci bangaren binciken laifuka na rundunar da su tsare ni.

Bayan an tsare ni kuma ‘yan daban suka cigaba da aika-aikar na su inda kwamishinan kananan hukumomi da masarautu da tsaron cikin gida, a daren washe gari cikin bacin rai ya umurci kwamishinan ‘yan sanda ya sake ni, ba tare da rubuta beli ko wani kwakkwaran bincike da safe aka sake ni.

Yanzu na umurci dukkanin mambobin mu da ke aiki tare da ni da su dakatar da aikin, mu bar ‘yan sanda su yi aikin su. Kila idan gwamna na son Aikin zai gayyaci dukkanin bangarorin dan jin bahasin abinda ya kai ga tsare ni. Ba sata na yi ba, laifina kawai kama masu laifi don suna da uwa a gindin murhu.

Ko a yammacin asabar zuwa wayewar lahadi ‘yan dabar sun farwa junansu a yankin Kwangila zuwa Limawa, da nan bangaren Limawa zuwa Obasanjo complex kuma na shaidawa yara cewar kar wanda ya fita.

Yunkurin jin ta bakin rundunar ‘yan sanda dai ya cutura, domin wayar kakakin rundunar ‘yan sandan ba ta zuwa.

Manta
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna
  • Sulaiman
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Manta
Muhammad Awwal Umar
+ posts Bio
  • Muhammad Awwal Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-awwal-umar/
    Yadda Mayar Da Gonaki Fulotai Ke Tsananta Karancin Abinci
  • Muhammad Awwal Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-awwal-umar/
    Gwamnatoci Sun Fara Daukar Matakan Dakile Yunwa
  • Muhammad Awwal Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-awwal-umar/
    Neja Za Ta Gyara Makarantun Rugagen Fulani
  • Muhammad Awwal Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-awwal-umar/
    Ba Mu Hana Sulhu Da ‘Yan Ta’adda Ba, Amma A Bar Jami’an Tsaro Su Yi Aikinsu – Bosso

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Sama Da Makarantu 2000 Sun Samu Tallafin Kudin Gyara A Kaduna

Sama Da Makarantu 2000 Sun Samu Tallafin Kudin Gyara A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.