ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NAFDAC Ta Yi Bikin Lalata Kayayyakin Jabu Na ₦985.3m A Kano

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
NAFDAC

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta ƙasa (NAFDAC) ta lalata kayayyakin jabu, da marasa inganci, da wanda wa’adin aikinsa ya ƙare na kimanin Naira Miliyan ₦985.3m a jihar Kano.

Kayayyakin da aka lalata an karɓo su ne daga shiyyar Arewa maso Yamma, da suka haɗa da Kano da Katsina da Sokoto da Jigawa da Kaduna da kuma Zamfara, sun haɗa da magunguna marasa inganci, da kayan abinci marasa inganci, da kayan kwalliya, da sauran kayayyaki marasa inganci da hukumar NAFDAC ta haramta.

  • A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 – NAFDAC
  • A Guji Ajiye Abinci A Firji Fiye Da Kwana 3 – NAFDAC

Darakta Janar ta Hukumar NAFDAC, Farfesa Mojisola Adeyeye, wacce ta samu wakilcin shugaban shiyyar Arewa maso Yamma, Uwargida Josephine Dayilim, ta bayyana cewa kayayyakin da aka lalata sun haɗa da maganin kashe kwayoyin cuta, da maganin hawan jini, da maganin zazzabin cizon sauro, da maganin kashe kasala, magungunan ganye, da abubuwan sha, da kayan kwalliya, da dai sauransu.

ADVERTISEMENT

Wasu daga cikin kayan da aka lalata dai wasu ƙungiyoyi masu zaman kansu, da ƙungiyoyin Ƙwadago, da masu sayar da magunguna da kuma hukumar kwastam ta Najeriya ne suka miƙa su da kansa sakamakon ƙarewar wa’adin ingancinsu.

Hukumar ta jaddada ƙudirinta na kiyaye lafiyar jama’a da haɗa kai da masu ruwa da tsaki don tabbatar da sarrafa kayayyakin da aka kayyade.

LABARAI MASU NASABA

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

A cewarta, NAFDAC na da burin kiyaye aminci, da ingancin kayan abinci da magungunan da ake samarwa ga jama’a ta hanyar ƙarfafa ayyukanta.

Shugaban hukumar ta NAFDAC na jihar, Kasim Ibrahim, ya yi ƙarin haske kan tasirin masu sayar da miyagun kwayoyi ke da shi a kasuwannin saye da sayarwa zuwa cibiyar hada-hadar (CWC) da ke kasuwar Dangwauro.

Lalata wannan kaya ya yi nasarar daƙile yaɗuwar jabun kayayyaki da marasa inganci a jihar, wanda hakan ya amfanar da ɗaukacin yankin da ma sauran yankunan makwabta.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda
Manyan Labarai

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

November 17, 2025
Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon
Manyan Labarai

Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

November 17, 2025
Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja
Manyan Labarai

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Next Post
davos

Summer Davos: An Tattauna "Sababbin Damammaki A Kasar Sin"

LABARAI MASU NASABA

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

November 17, 2025
Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

November 17, 2025
Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.