• English
  • Business News
Monday, August 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NAHCON Ta Nemi Afuwa Kan Gaza Kwashe Maniyyata 1,551 Zuwa Aikin Hajji

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Hajin Bana: Saudiyya Ta Kara Wa Maniyyatan Nijeriya  Wa’adi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta bada hakuri kan gaza kwashe dukkan maniyyatan Nijeriya zuwa Saudiyya domin aikin Hajjin bana da ala gudanar a ranar Juma’a.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa maniyyata 1,551 ne, daga jihohi 3 da kuma na kamfanonin sufuri basu samu zuwa aikin Hajjin bana ba.

  • Suyar Naman Sallah Mai Dadi
  • Sarkin Kano Ya Haramta Hawan Dawakin Matasa

A wata sanrwa da NAHCON ta fitar, mai dauke da sa hannun jami’ar hulda da jama’a, Fatima Sanda Usara, hukumar ta ce maniyyata tara daga jihar Bauchi; 91 daga jihar Filato; 700 daga jihar Kano da kuma kimanin 750 daga bangaren kamfanonin sufuri ne basu samu zuwa aikin Hajjin ba.

A sanarwar, NAHCON ta nuna takaicin faruwar lamarin, inda ta bai wa wadanda abun ya shafa hakuri.

Hukumar ta kuma yi alkawarin mai da wa kowa kudin da ya biya, inda ta bayyana cewa ta dauki darussa masu yawa a kan matsalar da a ka samu, ta kuma ci alwashin gyara wa a shekaru masu zuwa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

“Abin takaicin shi ne, duk da kokarin da aka yi na jigilar dukkan maniyyatan Nijeriya da ke son zuwa kSaudiyya don gudanar da aikin Hajjin 2022, NAHCON ta gaza wajen sauke wannan nauyi, musamman sakamakon koma bayan da aka samu a karshen makon da ya gabata da ya kawo cikas ga shirinta na kammala jigilar maniyyatan zuwa ranar 27 ga watan Yunin wannan shekara.

“Sai dai abin takaicin shi ne, zabin jirage da aka yi hayar da ya bai wa hukumar NAHCON da kuma masu gudanar da jigilar maniyyatan kamfanonin yawon bude ido masu zaman kansu su ma ya ci tura saboda asusunsu na IBAN ya gaza samun amincewar hukumomin Saudiyya.

“Musamman, wadannan adadin maniyyatan da abin ya shafa ba za su je Saudiyya kafin rufe filin jirgin sama na Jeddah ba, don haka za su yi Hajjin bana. Su ne: Mahajjata tara (9) daga jihar Bauchi; Alhazai 91 daga jihar Filato; Mahajjata 700 ne daga jihar Kano da kuma mahajjata kimanin 750 daga bangaren masu yawon bude ido masu zaman kansu,”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlhazaiBauchiFilin JirgiHajjin BanaJiragekanoManiyyataNAHCONSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Suyar Naman Sallah Mai Dadi

Next Post

‘Yan Nijeriya Na Da Riko Da Addini, Amma Hakan Bai Hana Su Sata Da Zamba Ba – Buhari

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

59 minutes ago
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

12 hours ago
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam
Labarai

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

12 hours ago
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara
Tsaro

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

15 hours ago
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas
Manyan Labarai

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

16 hours ago
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi
Labarai

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

17 hours ago
Next Post
‘Yan Nijeriya Na Da Riko Da Addini, Amma Hakan Bai Hana Su Sata Da Zamba Ba – Buhari

'Yan Nijeriya Na Da Riko Da Addini, Amma Hakan Bai Hana Su Sata Da Zamba Ba - Buhari

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

August 11, 2025
Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

August 11, 2025
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

August 10, 2025
Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan

Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan

August 11, 2025
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

August 10, 2025
Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu

Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu

August 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.