• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Ayyukan Layin Dogo Biyar Da Za Su Ƙara Haɓaka Tattalin Arziƙin Nijeriya

by Abubakar Abba
3 months ago
in Labarai
0
Nazari Kan Ayyukan Layin Dogo Biyar Da Za Su Ƙara Haɓaka Tattalin Arziƙin Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Alamu sun nuna cewa, a ‘yan kwanukan baya an samu wani sauki, a zirga-zirgar Jirgin kasa a kasar nan, musamman saboda samar da karin wasu manyan hanyoyi.

Kazalika, bisa kokarin da Gwamnatin Tarayya ke ci gaba da yin a habaka fitar da kaya zuwa ketare da kuma kara samarwa da kasar kudaden musaya, hakan ya sanya Gwamnatin ta mayar da hankali wajen ingnata wasu daga titin Dogo na kasar.

  1. Janar Murtala Mohammed: Ba Rabo Da Gwani Ba…
  2. Xi Ya Jaddada Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Kyakkyawar Kasar Sin 

Fannin sufuri, na daga cikin fannonin da ke da mahimmanci wajen kara bunkasa tattalin arziki da samar da ci gaba.

An yin amfani da Jiragen kasa wajen yin safarar, kamar ma’adanan kasa, kayan abinci, kayan da aka sarrafa, da tura kayan aikin gona da sauransu.

A saboda haka, akwai bukatar a samar da sabbin kayan aiki domin a inganta titunanan na Dogo, musamman domin a kara samarwa da kasar kudaden shiga.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

Jaridar BusinessDay tayi nazari kan manyan ayyuka biyar na Layukan Dogo da suka samar wani sauki, a zirga-zirgar Jirgin kasa a kasar nan.

1 Layin Dogo Daga Legas Zuwa Ibadan

Ingantaccen aikin layin Dogo mai tsawon kilomita 157 da ya taso daga jihar Legas zuwa garin Ibadan.

An faro aikin ne a watan Maris na 2017 aka kuma kaddamar da shi, a ranar 10 na watan Yununin 2021.

Aikin ya kasance mai tagwayen hanya biyu da ake da shi, Afrika ta Yamma.

An kammala aikin layin na Dogon ne, cikin shekaru hudu, wanda kuma aka kara fadada shi zuwa kimanin kilomita 7 domin ya hade da layin Dogo na tashar Jirgen Ruwa da ke Apapa.

Wannan layin Dogon, na bayar da gudunmawa wajen kara bunkasa hada-hadar kasuwancin yankunan da ke makwabtaka da wannan layi Dogon.

2. Layin Dogo Daga Abuja Zuwa Kaduna

Layin Dogo da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna, aiki ne, da aka yi da kaya aiki na zamani wanda kuma ya kai tsawon jimlar kilomita 186.5. Kzakila, an tsara aikin ne, yadda Jirgin kasa zai yi gudun da ya kai kilomita 150.

3. Jirgin kasa Mai Amfani Da Lantarki A Cikin Birinin Legas:

A wannan layin Jirgin kasan na na hada Legas da jihar Ogun wanda gwamnan jihar ta Ogun Dapo Abiodun, ya kara ware Naira tiriliyan daya a cikin kasarin kudi na 2025.

Kashi na farko na aikin, na da Tashoshi biyar kuma ya na yin zirga-zirgar da a ka ta tsawon kilomita 13, da aka bude a ranar 4 na watan Satumbar 2023.

Kazalika, babbar Layin Dogon, zai kasance mai tsawon kilomita 27, wanda ake sa ran a kullum zai yi jigilar fasinjoji 500,000.

4 Jirgin kasa Mai Amfani Da Lantarki A Cikin Birinin Tarayyar Abuja:

Kusan aikinsa ya kasance ne a cikin birnin Abuja, wanda kuma shi ne, Jirgin kasa na farko, mai gudu a kasar, kuma na biyu a Afirka ta Yamma.

Kashin aikin na farko, an kaddamar aikin ne a rana 12 na watan Yulin 2018 wanda zai hada tashar filin tashi da saukar Jigin sama ta Nnamdi Azikiwe, inda kuma zai tsaya a tashar Jirgin kasa da ta Idu da ta tashi daga Abuja zuwa Kaduna.

Aikin Jirgin kasa Na Fatakwal Zuwa Maiduguri:

Wannan aikin ya lashe dala biliyan 3.2 ana kuma sa ran zai hada Kudu da Arewa Maso Gabas tare da layukan rassan Owerri da Damaturu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NazariNigeria
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dubban Jama’a Sun Sallaci Gawar Sheikh Idris Dutsen Tanshi

Next Post

Ana Zargin Wani Ɗansanda Da Kisan Wata Mata Kan Cin Hancin Naira 2,000 — Bincike

Related

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida
Labarai

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

2 hours ago
KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano
Manyan Labarai

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

4 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Kasuwa da Ɗan Banga A Kwara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Kasuwa da Ɗan Banga A Kwara

6 hours ago
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano
Manyan Labarai

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

7 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

15 hours ago
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato
Labarai

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

16 hours ago
Next Post
Ana Zargin Wani Ɗansanda Da Kisan Wata Mata Kan Cin Hancin Naira 2,000 — Bincike

Ana Zargin Wani Ɗansanda Da Kisan Wata Mata Kan Cin Hancin Naira 2,000 — Bincike

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

June 25, 2025
Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

June 25, 2025
KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

June 25, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Kasuwa da Ɗan Banga A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Kasuwa da Ɗan Banga A Kwara

June 25, 2025
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

June 25, 2025
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.