• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Cututtuka 8 Da Ke Kama Zomo Da Hanyoyin Mangance Su

by Abubakar Abba
9 months ago
in Tsaro
0
Nazari Kan Cututtuka 8 Da Ke Kama Zomo Da Hanyoyin Mangance Su
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zomo dabba ce da ke da saurin sabo da jama’a, kana kuma namansa na da matukar dadi tare da karawa jikin Dan’adam lafiya, musamman duba da cewa, yana dauke da ‘sinadarin protein’.

Saboda haka, yana da kyau ga mai kiwan sa; ya rika ba shi kulawa yadda ya kamata tare kuma da sanin lokacin da yake sauya dab’arsa.

  • Jan Kafar Tinubu Na Cire Harajin Shigo Da Abinci Na Ci Gaba Da Ta’azzara rayuwa
  • Cimma Burin Rage Salwantar Abinci A Kasar Sin Zai Samar Da Mafita Ga Duniya

Akwai cututtuka takwas da ka iya harbin Zomo da kuma hanyoyin magance su.

1- Harbi A Kunne:

Akwai wata cuta da a turance ake kira da ‘mites’ da ke harbin sa a kunne, wadda take sanya masa jin kaikayi.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Ana magance wannan cuta ne, ta hanyar yawan duba kunnen nasa a kullum; don ba shi kariyar da ta kamata.

Kazalka, ana yakar cutar ne; ta hanyar rika shafa masa mai a wurin da cutar ta harbe shi.

2- Cutar Da Ke Fito Masa A Kan Hanci:

Akasari wannan cuta da a turance ake kiran ta da ‘Snuffles Rabbit’, ta na fito masa ne a kan Hanci; wanda hakan ke sanya wa yake fitar da majina ko kuma Idonsa ya rika fitar da ruwa.

Ana dakile wannan cuta, ta hanyar ciyar da Zomon abinci mai gina jiki tare kuma da tabbatar da ana tsaftace wajen kwanansa.

3- Tsananin Zafin Da Ke Rage Masa Kuzari:

Wannan cuta wacce a turance ake kira da ‘Heat Stroke’, na sanya masa rashin walwala; ana kuma so mai kiwon sa ya tabbatar yana lura da wannan cuta.

Ana dakile cutar ne, ta hanyar ajiye Zomon a cikin inuwa tare da kare shi da ajiye shi a cikin hasken rana.

4- Cutar Da Ke Harbin Sa A Kafa:

Idan ka lura da wannan cuta, wacce a turance ake kira da ‘Sore Hocks’, za ka ga Zomon yana jin zafi a kafarsa, sannan kuma a cikin sauki, ana iya warkar da ita.

Ana kare shi daga kamuwa da wannan cuta, ta hanyar sanya masa raga a wajen barcinsa ko kuma sanya masa tabarma; don ya rika dora kafarsa.

5- Cutar Da Ke Harbin ‘Ya’yan Hanjinsa:

Wannan cuta da ake kira ‘Bloat’, idan ta harbi Zomo tana yin sanadiyyar mutuwar sa; ana kuma yawan samun ta tare da Zomaye.

Kazalika, cutar tana sanya masa kumburin jiki.

Ana dakile ta ne kuma ta hanyar yawan duba yanayin da Zomon yake gudanar da rayuwarsa.

6- Cutar ‘Coccidiosis’:

Wata cuta sananniya ce wadda ke harbin Zomo, tana farauwa ne idan Zomon ya fara yin gudawa, inda cutar ke shafar hantar Zomon da ya kamu, inda kuma cutar ke hana su cin abinci da kasa shan ruwa.

7- Cutar Da Ke Sanya Kan Zomo Ko Wuyansa Yawan Kadawa:

Wannan cuta da ake kira ‘Head Tilt’, sananniya ce da ke harbin Zomo.

8- Fitsarinsa Na Komawa Ja:

Akwai cutar da ke harbin sa, wacce ke sany fitsarinsa ya koma ja ko ruwan dorawa.

Don haka, idan mai kiwon ya ga haka; kada ya ji tsoro mai yiwuwa yana cin abinci ne da yawa kamar Karas.

Sai dai, idan yana samun sauyin abinci ko kuma sun ci gaba da yin irin wannan kalar fitsari, bayan an sauya masa abincin ana bukatar mai kiwon ya dauki wani nau’i na fitsarin nasa; don yin gwaji.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbinciZomo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan

Next Post

Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Magidanci Da Matarsa A Kano

Related

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

3 days ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

3 days ago
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

1 week ago
Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku
Tsaro

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

1 week ago
‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja
Tsaro

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

1 week ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

2 weeks ago
Next Post
Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Magidanci Da Matarsa A Kano

Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Magidanci Da Matarsa A Kano

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

September 16, 2025
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.