• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

by Abubakar Abba and Sulaiman
1 month ago
in Noma Da Kiwo
0
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akwai hanyoyin gargajiya da ake amfani da su, domin jawo hankalin Zuma, wadannan hanyoyi sun hada da gina gidan Zumar, don jawo hankalinta ta sauka a gidan da aka gina domin ita, wanda hakan zai bayar da damar samar da Zumar da za a yi amfani da ita.

 

Har ila yau, a nan ga wasu hanyoyi sha daya da ake amfani da su a gargajiyance, domin jawo hankalin Zuma:

1- Shuka Nau’ikan Furanni: Ana bukatar a shuka Furanin da aka saba da su, wadanda suka dace da yanayi da irin nau’in kasar noma, domin yin hakan, zai iya bayar da damar jawo hankalin dandazon Zumar a cikin sauki.

2- Shuka Furanni Da Kaka: Shukar Furanin da ake yi a wani lokaci ko wadanda suke shukawa daga shekara zuwa shekara, na bayar da dama wajen janyo hanklin Zuma, su sauka su da kansu, domin samun abincin da za su ci.

Labarai Masu Nasaba

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025

3- Samar Da Hanyoyin Tara Ruwa: Zuma na bukatar ruwan da za ta rika sha, saboda haka, ga wanda ke son ya jawo hankalinta, ana bukatar ya samar da wajen tara ruwa a cikin wani Kwami na shan ruwan Kajin kiwo, wanda hakan zai sanya, ita Zumar ta rika zuwa shan ruwan.

4- Kirkirar Wani Yanayi Na Sabo: Samar da wani guri da za a baza Ganye ko kuma amfani da wani Kogon itace, wadanda za su jawo ra’ayin Zumar ta sauka a kai.

5- Gujewa Yin Amfani Da Maganin Feshi: Kada a yi amfani da duk wani nau’i na maganin feshi, wajen jawo ra’ayin Zuma, domin yin hakan zai iya cutar da ita. Kazalika, za kuma a iya amfani da tsarin Lambu wajen jawo ra’ayinta.

6- Shuka Itatuwa Ko Kayan Lambu: Shuka itatuwa ko wasu kayan Lambu mai samar da kamshi, domin Zuma dabba ce mai son kamshi kwarai da gaske, musamman kamshi irin na Fure.

7- Gina Wa Zuma Gida: Ta hanyar gina wa Zuma gida, musamman na itace, hakan zai sa a iya jawo ra’ayinta ta rika sauka.

8- Samar Da Lambu: Ta hanyar samar da Lambu daban-daban da kuma Bishiya, hakan zai iya sanyawa a jawo hankalinta ta sauka a kai, wanda hakan kuma zai sanya ta rika kawo sauran nau’ikan Zuma.

9- Gwama Nau’ikan Ganye: Ta hanyar gwama nau’ikan Ganye daban-daban a cikin Gona, domin kara ingancin kasar nomar hakan zai sanya a jawo hankalinta.

10- Kirara Wasu Kayan Aiki Kamar sheka: Ta hanyar kirkirar wasu kayan aiki, kamar Ganyen Bishiya da kirkirar Sheka, Kiraren Bishiya da sauransu, hakan zai sa a jawo hankalinta.

11- Shuka Nau’ikan Fure: Ta hanyar shuka nau’ikan Fure a cikin Lambunka, hakan zai ba ka damar jawo hankalin Zuma ta sauka a Lambun naka tare da samar maka da Zuma.

12- Kirkirar Lambu Don Jawo Hankalin Zuma: Ga mai son jawo hankalin Zuma, zai iya kirkirar Lambu domin cimma wannan buri nasa a saukake.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Nijeriya Ta Goyi Bayan Amfani Da Ƙirƙirarrar Basira Cikin Ɗa’a A Aikin Jarida – Minista

Next Post

Adadin Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Aiki Da Lantarki Na Sin Ya Karu Da 47.6% A Shekara 

Related

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA
Noma Da Kiwo

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

3 days ago
Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025
Noma Da Kiwo

Wani Gidan Gona A Jihar Ogun Zai Fitar Da Tarwada Ta Kimanin Naira Biliyan Shida A 2025

3 days ago
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

1 week ago
Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

1 week ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

2 weeks ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

2 weeks ago
Next Post
Adadin Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Aiki Da Lantarki Na Sin Ya Karu Da 47.6% A Shekara 

Adadin Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Aiki Da Lantarki Na Sin Ya Karu Da 47.6% A Shekara 

LABARAI MASU NASABA

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

June 16, 2025
Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

June 16, 2025
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

June 16, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.