• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke Masu Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas

by Sadiq
2 years ago
NDLEA

Wani mutum ya yi kashin dauri 80 na hodar ibilis da ya hadiye a cikinsa, lokacin da aka kama shi a filin jirgin saman Legas, yana kan hanyar tafiya kasar Indiya.

Hukumar NDLEA da ke yaki da sha da kuma safarar kwayoyin ta kuma kama wani mai safarar kwayar tare da layu a tashar jiragen ruwan Tincan da ke Legas, inda ta kwace dauri 2,144 na tabar wiwi da ya shigo da ita daga Colorado.

  • Shagulgulan Karamar Sallah: Me Aka Shirya Da Zai Bambanta Bara Da Bana?
  • Jami’ar Bankin Zanaco: Jarin Da Sin Ke Zubawa A Zambia Na Bunkasa Tattalin Arzikin Kasar

Kakakin hukumar, Femi Babafemi ya shaida wa manema labarai cewar jami’an hukumar a tashar jiragen saman Murtala sun kama Freeman Charles Ogbonna a wurin da ake gudanar da bincike kafin hawa jirgi, inda aka gano ya hadiye dauri 80 na hodar ibilis.

Babafemi, ya ce an kama Ogbonna wanda yake dauke da fasfo na kasar Liberia ne a ranar 31 ga watan Maris lokacin da yake kokarin hawa jirgin Qatar Airways dauke da sunan Carr Bismark, yayin da bincike ya gano cikakken sunansa Freeman Charles Ogbonna.

Bayan tsare shi a dakin bincike na hukumar, Ogbonna ya yi amai da kuma kashin dauri 80 na hodar da ya hadiye a cikinsa.

LABARAI MASU NASABA

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

Daga bisani wanda ake zargin ya shaida wa NDLEA cewar wani dan uwansa ne ya sanya shi cikin wannan mummunan aikin na hadiye giram 889 na hodar domin safarar ta.

Babafemi ya ce, jami’an NDLEA sun sake kama Imran Taofeek Olalekan dauke da kwaya lokacin da yake kokarin hawa jirgi a tashar Murtala Muhammed zuwa kasar Oman.

Ya ce Imran ya boye kwayar ce a karkashin jakarsa, kuma take aka kama shi.

Har ila yau, ya ce an gano wasu layu da mutanen biyu suka yi amfani da su wajen ganin sun kaucewa jami’an hukumar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza
Labarai

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

October 19, 2025
Nijar
Labarai

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

October 19, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus
Manyan Labarai

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

October 19, 2025
Next Post
Mayakan Boko Haram Sama Da 200,000 Sun Ajiye Makamansu – Gwamnatin Borno

Mayakan Boko Haram Sama Da 200,000 Sun Ajiye Makamansu - Gwamnatin Borno

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

October 19, 2025
Yadda Ake Alkaki

Yadda Ake Alkaki

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

October 19, 2025
Nijar

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

October 19, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

October 19, 2025
gombe

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.