• English
  • Business News
Sunday, August 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke Mutum 761 Bisa Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kaduna

by Sabo Ahmad
3 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
NDLEA Ta Kwace Maganin Cutar Hauka Mai Nauyin Kilo 150 A Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Humar hana sha da fataucin miyagun kwayoui, ta kama mutum 761 da ake zarginsu da safarar miyagun kwayoyi da kuma kwace kiligiram 11,000 na haramtattun magunguna a jihar Kaduna a watanni takwas daga farkon wannan shekarar.

Shugaban hukumar na jihar Kadunan Mista Umar Adoro, ne ya bayyana haka ga Kamfanin dillacin labarai na Nijeriya a Kaduna.

  • NDLEA Ta Cafke Wani Mai Nakasa Da Ke Safaran Miyagun Kwayoyi Da Tulin Wiwi Da Wasu Kwayoyi

Ya ce, mutum 610 cikin wadanda aka Kaman masu shan kwaya ne, mutum 480 daga cikinsu an tsare su ana kokarin kawar da su daga shaye-shaye.
“Mun kama mutum 151, mutum 69 na hannun jami’an tsaro, mutum 82 na gaban alkalai,’’ in ji shi.

Kamar yadda ya ce, daga cikin abubuwan da aka kwace har da tabar wiwi da kuma wasu magunguna da ake anafani da su wajen maye.

Adoro ya ce, yaki da shan miyagun kwayoyi abu ne wanda ke bukatar hadin kan al’umma, saboda haka hukumar ta NDLEA ta bukaci a’umma su bayar da gudummowa wajen ganin an samu nasara.

Labarai Masu Nasaba

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

‘Yansanda Sun Damke Mutum Shida Kan Kisan Da Aka Yi A Kasuwar Abuja

“Za mu ci gaba da yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a dukkan fadin jihar Kaduna’’ kamar yadda Adoro ya tabbatar.

NIS Ta Kubutar Da ‘Yar Shekara 13 Daga Masu Safarar Kananan Yara A Kebbi
Shugabar hukumar kula da shigi da fici (NIS), ta jihar Kebbi Misis Rabi Bashir Nuhu,ta ce hukumar ta su ta samu nasarar kubutar da wata yarinya mai shekara 13, mai suna Temitope Marbellous daga masu safarar mutane.
An mika yarinyar ga hukumar da ke yaki da safarar mutane a kan iyakar Koko wadda ake bi daga jihar Ogun zuwa Sakkwato a keta ta jihar Kebbi.

Da take bayani bayan mika yarinyar ta ce, wadda aka Kaman ta fadi wasu wurare a kasar Libiya, da ake kai mutanen da aka dauka.

Haka kuma ta ce an sanu adireshin wadansu mutane a hannunta wadanda ke zaune a kasar Libiya wanda hakan ya dada tabbatar da cewa za ta kai yarinyar kasar ta Libiya ce.

Yarinyar ta ce an ce za a kai ta Libiya ne ta samu aiki, wanda kuma sai daga baya ta fahimci ba gaskiya ba ne. Sai ta fahimci cewa za a kai ta don a saka ta karuwanci ne.

Nuhu ya jaddada cew, hukumar ba za ta zura ido ba ta bar wasu mutane suna ci gaba aikata laifukan da suka shafi safarar nutane ba.

Shi ma a nasa jawabin shugaban hukumar ta NAPTIP da ke kula da jihar Sakkwato Rilwan Mohammed Buhari,ya ce, su ma za su kara zage dantse wajen ganin sun yaki wannan mummunar sana’a ta safarar mutane.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa A Abuja

Next Post

PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

Related

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da Ɗansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

3 days ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Damke Mutum Shida Kan Kisan Da Aka Yi A Kasuwar Abuja

3 weeks ago
Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa
Kotu Da Ɗansanda

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

3 weeks ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

4 weeks ago
‘Yan Sanda Sun Kama Mutum 2 Kan Zargin Jefe Wani Direba Har Lahira A Ondo
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

2 months ago
Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe
Kotu Da Ɗansanda

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

2 months ago
Next Post
PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

August 3, 2025
Ban Yi Danasanin Shiga Harkar Fim Ba – Baba Ƙarami

Ban Yi Danasanin Shiga Harkar Fim Ba – Baba Ƙarami

August 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

August 3, 2025
Dalilin Da Ya Sa Kashi 50 Na Ƙanana Da Matsakaitan Sana’oi Ke Durƙushewa A Nijeriya– FRC

Dalilin Da Ya Sa Kashi 50 Na Ƙanana Da Matsakaitan Sana’oi Ke Durƙushewa A Nijeriya– FRC

August 3, 2025
Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

August 2, 2025
Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Etsu Nupe Ya Jaddada Buƙatar Sama Wa Sarakunan Gargajiya Gurbi A Tsarin Mulki

August 2, 2025
Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

August 2, 2025
Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

August 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.