• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke Mutum 761 Bisa Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kaduna

by Sabo Ahmad
3 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
NDLEA Ta Kwace Maganin Cutar Hauka Mai Nauyin Kilo 150 A Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Humar hana sha da fataucin miyagun kwayoui, ta kama mutum 761 da ake zarginsu da safarar miyagun kwayoyi da kuma kwace kiligiram 11,000 na haramtattun magunguna a jihar Kaduna a watanni takwas daga farkon wannan shekarar.

Shugaban hukumar na jihar Kadunan Mista Umar Adoro, ne ya bayyana haka ga Kamfanin dillacin labarai na Nijeriya a Kaduna.

  • NDLEA Ta Cafke Wani Mai Nakasa Da Ke Safaran Miyagun Kwayoyi Da Tulin Wiwi Da Wasu Kwayoyi

Ya ce, mutum 610 cikin wadanda aka Kaman masu shan kwaya ne, mutum 480 daga cikinsu an tsare su ana kokarin kawar da su daga shaye-shaye.
“Mun kama mutum 151, mutum 69 na hannun jami’an tsaro, mutum 82 na gaban alkalai,’’ in ji shi.

Kamar yadda ya ce, daga cikin abubuwan da aka kwace har da tabar wiwi da kuma wasu magunguna da ake anafani da su wajen maye.

Adoro ya ce, yaki da shan miyagun kwayoyi abu ne wanda ke bukatar hadin kan al’umma, saboda haka hukumar ta NDLEA ta bukaci a’umma su bayar da gudummowa wajen ganin an samu nasara.

Labarai Masu Nasaba

NDLEA Ta Kama Wani Mutum Mai Shekaru 75 Da Laifin Safarar Muggan Kwayoyi

‘Yansanda Sun Kama Mutum 245 Da Miyagun Kwayoyi Da Makamai A Abuja

“Za mu ci gaba da yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a dukkan fadin jihar Kaduna’’ kamar yadda Adoro ya tabbatar.

NIS Ta Kubutar Da ‘Yar Shekara 13 Daga Masu Safarar Kananan Yara A Kebbi
Shugabar hukumar kula da shigi da fici (NIS), ta jihar Kebbi Misis Rabi Bashir Nuhu,ta ce hukumar ta su ta samu nasarar kubutar da wata yarinya mai shekara 13, mai suna Temitope Marbellous daga masu safarar mutane.
An mika yarinyar ga hukumar da ke yaki da safarar mutane a kan iyakar Koko wadda ake bi daga jihar Ogun zuwa Sakkwato a keta ta jihar Kebbi.

Da take bayani bayan mika yarinyar ta ce, wadda aka Kaman ta fadi wasu wurare a kasar Libiya, da ake kai mutanen da aka dauka.

Haka kuma ta ce an sanu adireshin wadansu mutane a hannunta wadanda ke zaune a kasar Libiya wanda hakan ya dada tabbatar da cewa za ta kai yarinyar kasar ta Libiya ce.

Yarinyar ta ce an ce za a kai ta Libiya ne ta samu aiki, wanda kuma sai daga baya ta fahimci ba gaskiya ba ne. Sai ta fahimci cewa za a kai ta don a saka ta karuwanci ne.

Nuhu ya jaddada cew, hukumar ba za ta zura ido ba ta bar wasu mutane suna ci gaba aikata laifukan da suka shafi safarar nutane ba.

Shi ma a nasa jawabin shugaban hukumar ta NAPTIP da ke kula da jihar Sakkwato Rilwan Mohammed Buhari,ya ce, su ma za su kara zage dantse wajen ganin sun yaki wannan mummunar sana’a ta safarar mutane.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa A Abuja

Next Post

PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

Related

Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Kama Wani Mutum Mai Shekaru 75 Da Laifin Safarar Muggan Kwayoyi

4 weeks ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum 245 Da Miyagun Kwayoyi Da Makamai A Abuja

2 months ago
‘Yansanda A Legas Sun Kama Mutum 35 Da Ake Zargi Da Fashi Cikin Mako Guda
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda A Legas Sun Kama Mutum 35 Da Ake Zargi Da Fashi Cikin Mako Guda

2 months ago
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Na Farautar Wadanda Suka Kashe Dalibi A Katsina

2 months ago
Rikita-rikitar Da Ta Biyo Bayan Mutuwar Mawaki Mohbad
Kotu Da Ɗansanda

MohBad: Nurse Za Ta Fuskanci Shari’a, Sannan Kotu Ta Wanke Naira Marley, Sam Larry Da PrimeBoy

2 months ago
‘Yansanda Sun Kubutar Da Wata Mata Da Aka Yi Garkuwa Da Ita A Otal Din Abuja
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kubutar Da Wata Mata Da Aka Yi Garkuwa Da Ita A Otal Din Abuja

3 months ago
Next Post
PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

LABARAI MASU NASABA

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

May 10, 2025
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

May 10, 2025
NDLEA

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

May 10, 2025
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

May 10, 2025
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

May 10, 2025
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

May 10, 2025
Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

May 10, 2025
Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

May 10, 2025
Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

May 9, 2025
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.