ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke Mutum 761 Bisa Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kaduna

by Sabo Ahmad
4 years ago
NDLEA

Humar hana sha da fataucin miyagun kwayoui, ta kama mutum 761 da ake zarginsu da safarar miyagun kwayoyi da kuma kwace kiligiram 11,000 na haramtattun magunguna a jihar Kaduna a watanni takwas daga farkon wannan shekarar.

Shugaban hukumar na jihar Kadunan Mista Umar Adoro, ne ya bayyana haka ga Kamfanin dillacin labarai na Nijeriya a Kaduna.

  • NDLEA Ta Cafke Wani Mai Nakasa Da Ke Safaran Miyagun Kwayoyi Da Tulin Wiwi Da Wasu Kwayoyi

Ya ce, mutum 610 cikin wadanda aka Kaman masu shan kwaya ne, mutum 480 daga cikinsu an tsare su ana kokarin kawar da su daga shaye-shaye.
“Mun kama mutum 151, mutum 69 na hannun jami’an tsaro, mutum 82 na gaban alkalai,’’ in ji shi.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda ya ce, daga cikin abubuwan da aka kwace har da tabar wiwi da kuma wasu magunguna da ake anafani da su wajen maye.

Adoro ya ce, yaki da shan miyagun kwayoyi abu ne wanda ke bukatar hadin kan al’umma, saboda haka hukumar ta NDLEA ta bukaci a’umma su bayar da gudummowa wajen ganin an samu nasara.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

“Za mu ci gaba da yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a dukkan fadin jihar Kaduna’’ kamar yadda Adoro ya tabbatar.

NIS Ta Kubutar Da ‘Yar Shekara 13 Daga Masu Safarar Kananan Yara A Kebbi
Shugabar hukumar kula da shigi da fici (NIS), ta jihar Kebbi Misis Rabi Bashir Nuhu,ta ce hukumar ta su ta samu nasarar kubutar da wata yarinya mai shekara 13, mai suna Temitope Marbellous daga masu safarar mutane.
An mika yarinyar ga hukumar da ke yaki da safarar mutane a kan iyakar Koko wadda ake bi daga jihar Ogun zuwa Sakkwato a keta ta jihar Kebbi.

Da take bayani bayan mika yarinyar ta ce, wadda aka Kaman ta fadi wasu wurare a kasar Libiya, da ake kai mutanen da aka dauka.

Haka kuma ta ce an sanu adireshin wadansu mutane a hannunta wadanda ke zaune a kasar Libiya wanda hakan ya dada tabbatar da cewa za ta kai yarinyar kasar ta Libiya ce.

Yarinyar ta ce an ce za a kai ta Libiya ne ta samu aiki, wanda kuma sai daga baya ta fahimci ba gaskiya ba ne. Sai ta fahimci cewa za a kai ta don a saka ta karuwanci ne.

Nuhu ya jaddada cew, hukumar ba za ta zura ido ba ta bar wasu mutane suna ci gaba aikata laifukan da suka shafi safarar nutane ba.

Shi ma a nasa jawabin shugaban hukumar ta NAPTIP da ke kula da jihar Sakkwato Rilwan Mohammed Buhari,ya ce, su ma za su kara zage dantse wajen ganin sun yaki wannan mummunar sana’a ta safarar mutane.

NDLEA
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Next Post
PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.