ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke Mutum 761 Bisa Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kaduna

by Sabo Ahmad
4 years ago
NDLEA

Humar hana sha da fataucin miyagun kwayoui, ta kama mutum 761 da ake zarginsu da safarar miyagun kwayoyi da kuma kwace kiligiram 11,000 na haramtattun magunguna a jihar Kaduna a watanni takwas daga farkon wannan shekarar.

Shugaban hukumar na jihar Kadunan Mista Umar Adoro, ne ya bayyana haka ga Kamfanin dillacin labarai na Nijeriya a Kaduna.

  • NDLEA Ta Cafke Wani Mai Nakasa Da Ke Safaran Miyagun Kwayoyi Da Tulin Wiwi Da Wasu Kwayoyi

Ya ce, mutum 610 cikin wadanda aka Kaman masu shan kwaya ne, mutum 480 daga cikinsu an tsare su ana kokarin kawar da su daga shaye-shaye.
“Mun kama mutum 151, mutum 69 na hannun jami’an tsaro, mutum 82 na gaban alkalai,’’ in ji shi.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda ya ce, daga cikin abubuwan da aka kwace har da tabar wiwi da kuma wasu magunguna da ake anafani da su wajen maye.

Adoro ya ce, yaki da shan miyagun kwayoyi abu ne wanda ke bukatar hadin kan al’umma, saboda haka hukumar ta NDLEA ta bukaci a’umma su bayar da gudummowa wajen ganin an samu nasara.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

“Za mu ci gaba da yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a dukkan fadin jihar Kaduna’’ kamar yadda Adoro ya tabbatar.

NIS Ta Kubutar Da ‘Yar Shekara 13 Daga Masu Safarar Kananan Yara A Kebbi
Shugabar hukumar kula da shigi da fici (NIS), ta jihar Kebbi Misis Rabi Bashir Nuhu,ta ce hukumar ta su ta samu nasarar kubutar da wata yarinya mai shekara 13, mai suna Temitope Marbellous daga masu safarar mutane.
An mika yarinyar ga hukumar da ke yaki da safarar mutane a kan iyakar Koko wadda ake bi daga jihar Ogun zuwa Sakkwato a keta ta jihar Kebbi.

Da take bayani bayan mika yarinyar ta ce, wadda aka Kaman ta fadi wasu wurare a kasar Libiya, da ake kai mutanen da aka dauka.

Haka kuma ta ce an sanu adireshin wadansu mutane a hannunta wadanda ke zaune a kasar Libiya wanda hakan ya dada tabbatar da cewa za ta kai yarinyar kasar ta Libiya ce.

Yarinyar ta ce an ce za a kai ta Libiya ne ta samu aiki, wanda kuma sai daga baya ta fahimci ba gaskiya ba ne. Sai ta fahimci cewa za a kai ta don a saka ta karuwanci ne.

Nuhu ya jaddada cew, hukumar ba za ta zura ido ba ta bar wasu mutane suna ci gaba aikata laifukan da suka shafi safarar nutane ba.

Shi ma a nasa jawabin shugaban hukumar ta NAPTIP da ke kula da jihar Sakkwato Rilwan Mohammed Buhari,ya ce, su ma za su kara zage dantse wajen ganin sun yaki wannan mummunar sana’a ta safarar mutane.

NDLEA
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

May 2, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

April 25, 2026
An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya

April 25, 2026
Next Post
PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

PDP Ta Nada Tambuwal Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.