• English
  • Business News
Tuesday, July 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke Wani Ɗan Kasuwa Ya Haɗiye Hodar Iblis Ƙulli 88 A Abuja

by Sulaiman
11 months ago
in Labarai
0
NDLEA Ta Cafke Wani Ɗan Kasuwa Ya Haɗiye Hodar Iblis Ƙulli 88 A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta cafke wani dan kasuwa, Paul Okwuy Mbadugha da safarar hodar iblis zuwa kasar Vietnam a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe (NAIA), Abuja.

 

An kama wanda ake zargin mai shekaru 54 a yayin bincike a filin tashi da saukar jiragen sama na Abuja a ranar Litinin 12 ga watan Agusta, 2024 yana kokarin tashi a jirgin Qatar (QR 1432) zuwa Hanoi, Vietnam.

  • Shin Usman Abdalla Zai Iya Dawo Da Martabar Kano Pillars?
  • Kawar da Shaye-Shayen Tamkar Kawar da Miyagun Laifuka Ne – Kwamandan NDLEA Na Kebbi

Kakakin hukumar ta NDLEA, Femi Babafemi, a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi a Abuja, ya ce, bayan kwanaki hudu ana gudanar da bincike, an fahimci Mbadugha ya hadiye kullin hodar iblis guda 88 wanda nauyinta ya kai kilo 1.710.

 

Labarai Masu Nasaba

Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

A cikin bayaninsa, wanda ake zargin ya yi ikirarin cewa, shi dan kasuwa ne da ke Legas, cewa wani abokinsa ne ya ba shi hodar Iblis din domin safararta zuwa kasar Vietnam a kan kudi dala 2,000.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe Wasu ‘Yan Bindiga A Zamfara

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Hadimin Gwamnan Katsina Da Matarsa

Related

Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21
Manyan Labarai

Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

3 hours ago
Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro
Manyan Labarai

Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

6 hours ago
Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 
Manyan Labarai

Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

8 hours ago
Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom
Manyan Labarai

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

10 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

12 hours ago
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

13 hours ago
Next Post
Kawayen amarya

'Yan Bindiga Sun Kashe Hadimin Gwamnan Katsina Da Matarsa

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Tana Da Dokoki Da Ka’idoji Sama Da 180 Dake Kare Nakasassu

Kasar Sin Tana Da Dokoki Da Ka’idoji Sama Da 180 Dake Kare Nakasassu

July 22, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu

July 22, 2025
Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

July 22, 2025
Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

July 22, 2025
Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

July 22, 2025
Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

July 22, 2025
Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

July 22, 2025
Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

July 22, 2025
Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

July 22, 2025
Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

July 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.