• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Kama Kilo 1845 Na Haramtattun Ƙwayoyi, Ta Tsare Mutum 365 A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
NDLEA

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) reshen jihar Adamawa, ta kame haramtattun kwayoyi kimanin kilo 1845 tare da tsare mutum 365, ta kuma hukunta wasu mutanen 174, bisa samunsu da laifin sha da safarar miyagun kwayoyi a shekarar 2023 a jihar.

Mista Femi Agboalu, shugaban hukumar a jihar, ya sanar da haka a wani taron manema labarai a Yola, ya ce a tsawon lokacin hukumar ta kama kilo 1,081.9, na tabar wiwi (Indiya herm), ganguna 7 na formalin da aka fi sani da ( tsotsa ka mutu) da kilo 28.013, na maganin tari mai dauke da codeine.

  • Sabon Dakin Binciken Da Aka Gyara Zai Inganta Aikin NDLEA — Marwa
  • Tinubu Zai Kaddamar Da Kwamitin Gyaran Mafi Karancin Albashi Ranar Talata

Da yake ci gaba da bayyana nasarorin da hukumar ta samu cikin shekara guda a jihar shugaban ya ce “a shekarar an samu raguwar mutanen da aka kama da kashi 25 cikin 100 da kuma karuwar masu kama da kashi 33 cikin dari.

“Mun gode wa Allah da babu wani jami’inmu da ya rasa ransa a cikin shekaru ukun da suka gabata, duk da rundunar na fuskantar rashin isassun kayan yaki da masu safarar miyagun kwayoyi, saboda sauki babban nauyin da ya rataya a wuyanmu, tare da bude ofisoshi a kananan hukumomin jihar 21” inji Femi.

Haka kuma shugaban ya godewa shugaban hukumar NDLEA ta kasa Janar Buba Marwa (Mai murabus), da gwamnan jihar Ahamdu Umaru Finitri, bisa goyon bayan da suke baiwa rundunar, ya ce da ba domin gudumuwarsu ba, da hukumar bata kaiga cimma nasarorin da ta samu ba.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sauran kayayyakin da rundunar ta kwato a cikin shekara da ta gabata sun hada da motoci uku da babur guda daya, da kuma kudi naira dubu dari takwas da ashirin da daya da dari biyu da saba’in (N 821,270,000), ya ce an tura kudin ga asusun gwamnatin tarayya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Asuu
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro
Labarai

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
majalisar kasa
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
Next Post
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Zaɓen Cike Gurbi: INEC Ta Miƙa Muhimman Kayayyaki Gabanin Zaɓen Da Za'ayi Ranar Asabar A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

October 29, 2025
COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.