• English
  • Business News
Sunday, August 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Iya Fuskantar Karancin Abinci A 2023 –IMF

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Nijeriya Na Iya Fuskantar Karancin Abinci A 2023 –IMF
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya bayyana cewa Nijeriya za ta iya fuskantar mummunar hatsarin karancin abinci da a 2023, sakamakon ambaliyar ruwa da kuma tsadar takin zamani.

A cewar hukumar kididdiga ta kasa (NBS), an samu karuwar farashin kayayyakin abinci na kashi 23.72 a shekara bayan shekara har zuwa watan Oktobar 2022, inda a yanzu ake samun hauhawar farashin kayayyakin abincin a tsakanin kashi 50 zuwa 100.

  • Gudummawar Kamfanonin Fasahar Sadarwar Kasar Sin Ga Kara Dunkulewar Duniya
  • Kasashen Turai Sun Fusata Da Matakin Amurka

Duk da hasashen IMF kan ambaliyar ruwa da aka samu a damunan bana wanda ta shafi harkokin noma, ya de za a samu mummunan tashin gwauron zabi na kayayyakin abinci a 2023.

Ya kara da cewa sakamakon sauya fasalin naira da gwamnatin tarayya take ci gaba da kare babban bankin Nijeriya (DBN) wajen samun kudade da za su dike gibin kasafin kudi da kuma rage hatsarin sauyin yanayi.

IMF ya bayyana hakan ne a cikin wani rahoton 2022 wanda ya gudana a makon da ya gabata.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

Ya de, “Sakamakon matsalolin da ambaliyar ruwa ta haddasa wanda ya janyo hauhawar farashin takin zamani da tagayyara harkokin noma, wanda hakan na iya ta’azzara hauhawar farashin kayayyakin abinci a 2023.

“Bugu da kari, sauya fasalin kudi a kasuwar canji wanda DBN ke di gaba da dogaro a kai da zai dike gibin kasafin kudi zai kara hauhawar farashin. A dikin dan karamin lokadi, zai haddasa barazana a bangaren farashin mai da canjin sanayi, yayin da shi ma barazanar sauyin yanayi zai haddasa barazana ga harkokin noma a Nijeriya.”

A cewar IMF, duk da karandin matakan da Nijeriya ke dauka, yakin Ukraine ya shafi kasar wajen farashin kayayyakin abindin gida. IMF ya de karancin abinci zai iya shafar Nijeriya ta hanyoyi da dama.

IMF ya kara da cewa nan da shekaru 10 masu zuwa dole ne Nijeriya ta samar da karin guraban ayyuka guda miliyan 25. Ya de bangaren harkokin noma yana matukar samar da ayyukan yi da abindi da warware matsalolin zamantakewa.

A ranar Alhamis da ta gabata de, hukumar NBS ta bayyana cewa ‘yan Nijeriya miliyna 133 ne ke fama da kangin talauci, wanda akwai bukatar kasar ta samar da abinci da kula da lafiya da kuma harkokin ilimi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbinciIMFKaranci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Kananan Hukumomin Osun Haramtacce Ne – Kotu

Next Post

Sin Tana Bayar Da Damar Hadin Gwiwa Ta Hanyar Ayyukan Binciken Duniyar Wata Na Chang’e

Related

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas
Manyan Labarai

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

22 minutes ago
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu
Manyan Labarai

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

2 hours ago
ADC Ta Yi Allah-wadai Da Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM A Neja
Manyan Labarai

An Maka Gwamnatin Neja Da NBC A Kotu Kan Barazanar Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM

5 hours ago
NDLEA Ta Cafke Masu Baburan Da Ke Kai Saƙon Muggan Ƙwayoyi A Abuja
Manyan Labarai

NDLEA Ta Cafke Masu Baburan Da Ke Kai Saƙon Muggan Ƙwayoyi A Abuja

8 hours ago
An Naɗa Farfesa Adamu Muƙamin Mataimakin Shugaban Jami’ar Yakubu Gowon, Abuja
Manyan Labarai

An Naɗa Farfesa Adamu Muƙamin Mataimakin Shugaban Jami’ar Yakubu Gowon, Abuja

1 day ago
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 302, Sun Ceto Mutum 50 Da Aka Sace A Katsina

2 days ago
Next Post
Sin Tana Bayar Da Damar Hadin Gwiwa Ta Hanyar Ayyukan Binciken Duniyar Wata Na Chang’e

Sin Tana Bayar Da Damar Hadin Gwiwa Ta Hanyar Ayyukan Binciken Duniyar Wata Na Chang’e

LABARAI MASU NASABA

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

August 10, 2025
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

August 10, 2025
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

August 10, 2025
NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

August 10, 2025
UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 

UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 

August 10, 2025
ADC Ta Yi Allah-wadai Da Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM A Neja

An Maka Gwamnatin Neja Da NBC A Kotu Kan Barazanar Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM

August 10, 2025
Dole Ne Afrika Ta Mayar Da Hankali Wajen Amfana Da Damarmakin Da Ke Tekunanta – Ɗantsoho

Dole Ne Afrika Ta Mayar Da Hankali Wajen Amfana Da Damarmakin Da Ke Tekunanta – Ɗantsoho

August 10, 2025
Jihar Kogi Ta Kafa Kotuna 9 Don Hukunta Masu Cin Zarafin Mata

Jihar Kogi Ta Kafa Kotuna 9 Don Hukunta Masu Cin Zarafin Mata

August 10, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Baburan Da Ke Kai Saƙon Muggan Ƙwayoyi A Abuja

NDLEA Ta Cafke Masu Baburan Da Ke Kai Saƙon Muggan Ƙwayoyi A Abuja

August 10, 2025
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.