• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Turai Sun Fusata Da Matakin Amurka

by CMG Hausa
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasashen Turai Sun Fusata Da Matakin Amurka

An employee works in the X3 X4 assembly hall at the BMW Spartanburg plant in Greer, S.C. Wednesday, Oct. 19, 2022. BMW's sprawling factory near Spartanburg, will get a $1 billion investment, and the German automaker will spend another $700 million to build a battery plant nearby as it begins the transition to electric vehicles in the U.S., the company announced. (AP Photo/Sean Rayford)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daren ranar 21 ga wata, a fadar shugaban kasar Faransa ta “Elysee”, shugaba Emmanuel Macron na kasar ya shirya wata liyafa, inda ‘yan kasuwar kasashen Turai da dama suka halarta, ciki hadda manyan jami’an kamfanonin Ericsson, da Volvo, da Unilever. Mr. Macron ya shirya liyafar ba domin murnar wani abu ba, sai don fatan wadannan kamfanoni ba za su bar kasashen Turai su je kasar Amurka ba.

Yanzu farashin makamashi ya karu matuka a kasashen Turai, wanda hakan ya sa kudin sarrafa hajoji ya karu sosai, lamarin da ya sanya kamfanonin kasashen Turai fuskantar matsananciyar matsala.

  • An Yi Ganawa Tsakanin Ministocin Tsaron Kasashen Sin Da Amurka 

Kamar yadda wani babban jami’in kawancen masana’antun sarrafa karfe na kasar Faransa ya fada, kila matsakaicin farashin iskar gas da wutar lantarki zai karu da ninki 4.

Amma a kasar Amurka, farashin makamashi bai sauya da yawa ba, kana kuma, shirin dokar yaki da hauhawar farashin kaya da gwamnatin kasar Amurka ta zartas, ya samar wa kamfanonin da ke Amurka kudin alawas da yawa, shi ya sa kamfanonin kasashen Turai ba abun da za su yi, sai dai janyewa daga nahiyar Turai, su koma kasar Amurka.

A watan Agustan bana, gwamnatin kasar Amurka ta gabatar da shirin dokar yaki da hauhawar farashin kaya, a kokarin samar wa kamfanonin kera motoci masu amfani da wutar lantarki a Amurka kudin alawas, amma shirin dokar bai shafi kamfanonin kasashen kungiyar EU, Japan, da Koriya ta Kudu ba. Irin wannan shirin doka maras adalci, ta sanya kamfanoni masu ruwa da tsaki juya hankalinsu daga masana’antun kera motoci masu amfani da wutar lantarki na Turai, zuwa kasar Amurka.

Labarai Masu Nasaba

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Kasashen Turai sun yi matukar fusata da hakan. Har ma shugaban Faransa Emmanuel Macron ya zargi Amurka da laifin ba da kariya kan cinikayya.

Kana ministan tattalin arzikin kasar Jamus Robert Habeck ya ce, Amurka tana cin zalin Turai yanzu. Har ila yau jami’an EU sun zargi Amurka da laifin saba wa ka’idojin kungiyar cinikayyar duniya.

Kaza lika a ranar 22 ga wata, kasashen Faransa da Jamus, sun ba da sanarwar hadin gwiwa, inda suka nuna cewa, za a kiyaye masana’antun Turai da kauracewa shirin dokar Amurka ta yaki da hauhawar farashin kaya cikin hadin gwiwa. (Tasallah Yuan)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matsalar Karancin Man Fetur Na Ci Gaba Da Ta’azzara A Legas

Next Post

Zan Magance Rashin Aikin Yin Matasa Da Dala Biliyan 10 – Atiku

Related

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 
Daga Birnin Sin

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

5 hours ago
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

6 hours ago
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin
Daga Birnin Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

7 hours ago
Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin

7 hours ago
Duniyar wata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kaddamar Da Binciken Duniyar Wata Mai Zuwa A Tsakanin Shekarar 2024

10 hours ago
Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta

1 day ago
Next Post
Zan Magance Rashin Aikin Yin Matasa Da Dala Biliyan 10 – Atiku

Zan Magance Rashin Aikin Yin Matasa Da Dala Biliyan 10 - Atiku

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.