• English
  • Business News
Friday, August 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Samu Raguwar Kudaden Shiga Da Kashi 3.10 A 2022 –NBS

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
in Labarai
0
Nijeriya Ta Samu Raguwar Kudaden Shiga Da Kashi 3.10 A 2022 –NBS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kididdaga ta kasa (NBS) ta bayyana cewa Nijeriya ta samu raguwar kudaden shiga da kashi 3.10 a 2022, daga kashi 3.40 da aka samu a 2021.

Hukumar NBS ta bayyana cewa fannin noma da masana’antu ya ragu a 2022, yayin da a baya fannonin suka samu bunkasa a duk shekarun da suka gabata.

  • Da Dumi-Dumi: Sergio Ramos Ya Yi Ritaya Daga Buga Wa Sifaniya Kwallo
  • Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Karfafa Aikin Nazari

A cikin sulisin 2022, kudaden shiga ya karu da kashi 3.52 a zahiri. An samu karuwan ne sakamakon bangaren ayyuka ci gaban, wanda ya sami bunkasa da kashi 5.69 da ya bayar da gudummawar kashi 56.27 na jimillar kudaden shiga.

A cikin rahotonta na jimlar kudaden shigan Nijeriya a sulisin 2022, NBS ta ce, “Nijeriya ta kara samun kudaden shiga da kashi 3.52, a hakikanin gaskiya a rubu’i na hudu na 2022, biyo bayan karuwar kashi 2.25 a kwatan 2022, yayin da aka samu kashi 3.98  a farkonm wata hudun 2021.

“A cikin farkon watanni hudun 2022 ya kasance mafi yawa daga bangaren ayyukan fannoni daban-daban, wanda ya sami kashi 5.69 tare da bayar da gudummawar 56.27 daga cikin kudaden shigan da Nijeriya ke samu.”

Labarai Masu Nasaba

Akwai Bukatar Samar Da Sauyin Zaman Lafiya Mai Dorewa A Duniya — Maryam Bukar

UBEC Ta Kaddamar Da Makarantun Zamani 21 A Sassan Nijeriya

Hukumar kididdiga ta kasa ta bayyana cewa, fannin noma ya karu da kashi 2.05 kacal a cikin 100 da aka yi nazari a kai, saboda ambaliyar ruwa da aka fuskanta a fadin kasar nan.

Hukumar ta kara da cewa, “Har yanzu ana fuskanci kalubale a bangaren masana’antu wanda aka samu -0.94 bisa dari, wanda ya bayar da gudummawa kalilan a cikin kudaden shigan Nijeriya a sulisin 2022, wanda bai kai wanda aka samu a 2021.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KididdigaNBS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Da Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Kasafta Naira Biliyan 750.17 A Janairu

Next Post

Da Dumi-Dumi: INEC Ta Dage Zaben Sanatan Enugu Ta Gabas

Related

Akwai Bukatar Samar Da Sauyin Zaman Lafiya Mai Dorewa A Duniya — Maryam Bukar
Labarai

Akwai Bukatar Samar Da Sauyin Zaman Lafiya Mai Dorewa A Duniya — Maryam Bukar

1 hour ago
UBEC Ta Kaddamar Da Makarantun Zamani 21 A Sassan Nijeriya
Labarai

UBEC Ta Kaddamar Da Makarantun Zamani 21 A Sassan Nijeriya

2 hours ago
Gwamnatin Katsina Za Ta Samu Kudaden Bunkasa Ilimi
Labarai

Tetfund Ta Samar Da Naira Biliyan 100 Don Inganta Ilimin Likitanci – Masari

3 hours ago
Farashin Kayayyaki A Nijeriya Sun Sauka Zuwa Kashi 21.88%
Manyan Labarai

Farashin Kayayyaki A Nijeriya Sun Sauka Zuwa Kashi 21.88%

4 hours ago
Sojoji Sun Ceto Shugaban Fulani, Mutane 5 Daga Hannun Ƴan Bindiga A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Shugaban Fulani, Mutane 5 Daga Hannun Ƴan Bindiga A Kogi

7 hours ago
Cire Tallafin Mai Ya Taimaka Mana Wajen Aiwatar da Ayyuka, In Ji Gwamna Mbah
Labarai

Cire Tallafin Mai Ya Taimaka Mana Wajen Aiwatar da Ayyuka, In Ji Gwamna Mbah

8 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: INEC Ta Dage Zaben Sanatan Enugu Ta Gabas

Da Dumi-Dumi: INEC Ta Dage Zaben Sanatan Enugu Ta Gabas

LABARAI MASU NASABA

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Ya Kamata Japan Ta Martaba Tarihi

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Ya Kamata Japan Ta Martaba Tarihi

August 15, 2025
Akwai Bukatar Samar Da Sauyin Zaman Lafiya Mai Dorewa A Duniya — Maryam Bukar

Akwai Bukatar Samar Da Sauyin Zaman Lafiya Mai Dorewa A Duniya — Maryam Bukar

August 15, 2025
Sin Ta Soki Lamirin Amurka Dangane Da Wanke Japan Daga Laifukan Da Ta Tafka Yayin Yakin Duniya Na Biyu

Sin Ta Soki Lamirin Amurka Dangane Da Wanke Japan Daga Laifukan Da Ta Tafka Yayin Yakin Duniya Na Biyu

August 15, 2025
UBEC Ta Kaddamar Da Makarantun Zamani 21 A Sassan Nijeriya

UBEC Ta Kaddamar Da Makarantun Zamani 21 A Sassan Nijeriya

August 15, 2025
Firaministan Sin Ya Bukaci A Zage Damtse Wajen Bude Sabon Babin Gina Wayewar Kai Ta Fuskar Kare Muhallin Halittu A Sabon Zamani

Firaministan Sin Ya Bukaci A Zage Damtse Wajen Bude Sabon Babin Gina Wayewar Kai Ta Fuskar Kare Muhallin Halittu A Sabon Zamani

August 15, 2025
Gwamnatin Katsina Za Ta Samu Kudaden Bunkasa Ilimi

Tetfund Ta Samar Da Naira Biliyan 100 Don Inganta Ilimin Likitanci – Masari

August 15, 2025
Farashin Kayayyaki A Nijeriya Sun Sauka Zuwa Kashi 21.88%

Farashin Kayayyaki A Nijeriya Sun Sauka Zuwa Kashi 21.88%

August 15, 2025
An Biya Falcons Duk Kuɗin Alawus, Kyautar $100,000 Da Gidaje Ga Super Falcons

An Biya Falcons Duk Kuɗin Alawus, Kyautar $100,000 Da Gidaje Ga Super Falcons

August 15, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)

August 15, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

August 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.