• English
  • Business News
Friday, July 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Zama Mamba A Ƙungiyar Tashoshin Jiragen Ruwa Ta Ƙasa Da Ƙasa – NPA

by Bello Hamza
5 months ago
in Labarai, Tattalin Arziki
0
Nijeriya Ta Zama Mamba A Ƙungiyar Tashoshin Jiragen Ruwa Ta Ƙasa Da Ƙasa – NPA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, ta sanar da cewa, Nijeriya ta zama daya daga cikin mambobi a kungiyar Tashoshin Jiragen Ruwa Ta kasa da kasa IPCSA.

Shugaban Hukumar, Dakta Abubakar dantsoho ya bayyana haka a jawabinsa taron aikin bunkasa kasuwanci na kasa wato NSW wanda aka tattaunawa da masu ruwa da tsaki da ya gudana a jihar Legas.

Ya sanar da cewa, an amince da Nijeirya shiga cikin kungiyar ne, bayan a cika dukkanin sharuddan da suka kamata.

  • Yadda Safarar Bakin-haure Ke s Ta’azzara A Afirka -Bincike
  • Kamfanin Harhaɗa Mota Na Dangote  Ya Kera Peugeot 3008 GT A Kaduna

Da yake yin bayani kan mahimmancin aikin NSW, dantsoho ya bayyana cewa, Hukumar ta NPA, ta samar da wasu ka’idoji da za su taimaka wajen kara ciyar da Hukumar gaba.

“Shigar Nijeriya cikin kungiyar, ya bata damar kai wa wani mataki na manyan Tashoshin Jiragen Ruwa da ke a yankin kamar irin na kasashen Morocco, Ghana, Togo, Ibory Coast, da jamhuriyar Benin, da sauransu”. Inji  dantsoho

Labarai Masu Nasaba

Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci

Shugaban ya sanar da cewa, shigar Hukumar cikin kungiyar, zai magance kalubalen jinkiri cunkoson da ake samu tare da kuma samar da hadin kai a tsanin matakan gwamnati da kuma tafiyar da ka’idojin da aka gindaya.

“Yarjeniyar wacce aka rattaba hannu a kanta a watan Afirilun 2019, ta zama wajbi da Jiragen Ruwa da Tashoshin Jiregen Ruwa, tabbatar da cewa, sun karfafa ta a karkashin aikin na NSW, A 2024”. A cewwar dantsoho.

dantsoho ya kara da cewa, duba da mahiimancin na NSW, NPA ta tsara tare da kuma wanzar da na ta, dabarun a karkashin shugabancinta.

Ya ce, NPA ta dauki kwararn matakai na rungumar tsarin kimiyyar ICT, mussamman domin ta wanzar da jerin ayyukanta, a cikin gida.

dantsoho ya jaddada cewa, aikin na NSW wanda ke a karkashin kulawar Ministan hada-hadar bunkasa kasuwancin teku Adegboyega Oyetola, an mayar da hankali wajen ganin an wanzar da shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HarajiJirage
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kammala Gasar Wasannin Lokacin Hunturu Ta Kasashen Asiya A Harbin

Next Post

Sanata Danjuma Laa Da Wasu ‘Yan Majalisu Sun Koma APC A Jihar Kaduna

Related

Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal
Labarai

Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

9 hours ago
Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci
Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci

10 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku

11 hours ago
Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa
Ra'ayi Riga

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

11 hours ago
Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue
Labarai

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

12 hours ago
Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram
Manyan Labarai

Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

14 hours ago
Next Post
Sanata Danjuma Laa Da Wasu ‘Yan Majalisu Sun Koma APC A Jihar Kaduna

Sanata Danjuma Laa Da Wasu ‘Yan Majalisu Sun Koma APC A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

July 3, 2025
Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC

Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC

July 3, 2025
Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

July 3, 2025
Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 

Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 

July 3, 2025
Ƴan PDP Na Fice Wa Na Barin Jam’iyyar Ga Wike Da Ƴan Koransa –  Dele Momodu

Ƴan PDP Na Fice Wa Na Barin Jam’iyyar Ga Wike Da Ƴan Koransa –  Dele Momodu

July 3, 2025
Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13

Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13

July 3, 2025
Kuriar Jin Raayoyin Jamaa Na CGTN Ta Shaida Yadda Akasarin Jamaa Ke Ganin Baiken Kudurin Dokar Bunkasa Amurka

Kuriar Jin Raayoyin Jamaa Na CGTN Ta Shaida Yadda Akasarin Jamaa Ke Ganin Baiken Kudurin Dokar Bunkasa Amurka

July 3, 2025
Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

July 3, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Labaran Sinawa Na Yakin Kin Harin Sojojin Japan Bisa Fifikonta Na Yayata Labarai A Duniya

CMG Za Ta Gabatar Da Labaran Sinawa Na Yakin Kin Harin Sojojin Japan Bisa Fifikonta Na Yayata Labarai A Duniya

July 3, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci

Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci

July 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.