• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Za Ta Bayar Da Fifiko Ga Fasaha Da Makamashi Shettima

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Nijeriya Za Ta Bayar Da Fifiko Ga Fasaha Da Makamashi Shettima
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya ce, daga cikin muhimman abubuwan da Nijeriya ke tunkaho da su a bangaren fasaha, masanaantun fitar da kayayyaki da kuma bangaren makamashi za su ci gaba da karfafa guiwa wa sashin zuba jari a yunkurin kyautata makamashi da kuma manufar kawo gagarumin sauyi ga tattalin arziki.

Ya shaida hakan ne a ranar Litinin yayin da ministan hadin kai don cigaba da tsarin sauyin yanayi na duniya na kasar Denmark, Dan Jorgensen, da ya kawo masa ziyara a fadar shugaban kasa.

  • Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.35
  • Kura-kuran Da Aka Tafka A Zaben Gwamna A Kogi, Imo Da Bayelsa

Da ya ke karin haske kan yunkurin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi kan sauyin yanayi, Shettima ya ce, zuba jari a bangaren fasaha da makamashi hadi da sauran bangarori sun kasance masu fifiko a gwamnatin ne biyo bayan raguwar tattalin arzikin mai ke kawowa.

Shettima ya ce, Muna fuskantar kalubale amma muna kan kokarin shawo kansu. Shugaban kasa mutum ne wanda ke da zimma da kwazo da fikiran da zai jangoranci kawo gagarumin sauyi wajen ci gaban kasa. Harkokin Mai a tsawon shekaru ya kasance babban hanyar jagorantar tattalin arziki, amma a yan shekaru masu zuwa na fukantar tangarda.

Wannan dalilin ne ya sanya muka yi tunanin nemo mafita. A bisa haka, mun duba bangaren zuba jari a bangaren fasaha da makamashi hadi da sauran bangarori. Muna da damarmaki sosai da hadin guiwa da aiki tare za su taimaka mana. Kan hakan, ya nemi hadin guiwa da aiki tare da gwamnatin kasar Danish da cibiyar dadaitawa ta Afrika (GCAA) da shirin kula da sauyin yanayi na Nijeriya (NCA), mataimakin shugaban, ya ce, muddin bangaren makamashi ya samu kafuwa yadda ya dace, alummar Afrika za su samu cimma burin mafarkinsu a bangaren ci gaba mai ma’ana.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Ina rokon goyon bayanku da gudunmawarku domin ceto nahiyar Afrika, ya kara da cewa, inda ya nuna cewa Nijeriya tamkar ita ce jagaban ci gaban Afrika.

Mataimakin Tinubun, ya jinjina wa Denmark bisa jagorantar tsarin sauyin yanayi na duniya, sai ya nemi su dafa wa Nijeriya domin ta cimma gagarumin nasara a wannan bangaren.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaMakamashiShettima
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Za A Sake Farawa Daga Birnin San Francisco

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto

Related

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta
Labarai

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

1 hour ago
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

4 hours ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

5 hours ago
Shettima
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

6 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

8 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

8 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

September 19, 2025
Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

September 19, 2025
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

September 19, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
Shettima

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.