• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Za Ta Bayar Da Fifiko Ga Fasaha Da Makamashi Shettima

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya ce, daga cikin muhimman abubuwan da Nijeriya ke tunkaho da su a bangaren fasaha, masanaantun fitar da kayayyaki da kuma bangaren makamashi za su ci gaba da karfafa guiwa wa sashin zuba jari a yunkurin kyautata makamashi da kuma manufar kawo gagarumin sauyi ga tattalin arziki.

Ya shaida hakan ne a ranar Litinin yayin da ministan hadin kai don cigaba da tsarin sauyin yanayi na duniya na kasar Denmark, Dan Jorgensen, da ya kawo masa ziyara a fadar shugaban kasa.

  • Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.35
  • Kura-kuran Da Aka Tafka A Zaben Gwamna A Kogi, Imo Da Bayelsa

Da ya ke karin haske kan yunkurin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi kan sauyin yanayi, Shettima ya ce, zuba jari a bangaren fasaha da makamashi hadi da sauran bangarori sun kasance masu fifiko a gwamnatin ne biyo bayan raguwar tattalin arzikin mai ke kawowa.

Shettima ya ce, Muna fuskantar kalubale amma muna kan kokarin shawo kansu. Shugaban kasa mutum ne wanda ke da zimma da kwazo da fikiran da zai jangoranci kawo gagarumin sauyi wajen ci gaban kasa. Harkokin Mai a tsawon shekaru ya kasance babban hanyar jagorantar tattalin arziki, amma a yan shekaru masu zuwa na fukantar tangarda.

Wannan dalilin ne ya sanya muka yi tunanin nemo mafita. A bisa haka, mun duba bangaren zuba jari a bangaren fasaha da makamashi hadi da sauran bangarori. Muna da damarmaki sosai da hadin guiwa da aiki tare za su taimaka mana. Kan hakan, ya nemi hadin guiwa da aiki tare da gwamnatin kasar Danish da cibiyar dadaitawa ta Afrika (GCAA) da shirin kula da sauyin yanayi na Nijeriya (NCA), mataimakin shugaban, ya ce, muddin bangaren makamashi ya samu kafuwa yadda ya dace, alummar Afrika za su samu cimma burin mafarkinsu a bangaren ci gaba mai ma’ana.

LABARAI MASU NASABA

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

Ina rokon goyon bayanku da gudunmawarku domin ceto nahiyar Afrika, ya kara da cewa, inda ya nuna cewa Nijeriya tamkar ita ce jagaban ci gaban Afrika.

Mataimakin Tinubun, ya jinjina wa Denmark bisa jagorantar tsarin sauyin yanayi na duniya, sai ya nemi su dafa wa Nijeriya domin ta cimma gagarumin nasara a wannan bangaren.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kotu
Manyan Labarai

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Asuu
Labarai

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato
Manyan Labarai

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,127, Sun Sace 518 A Watan Oktoba – Rahoto

LABARAI MASU NASABA

Kotu

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Asuu

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025
Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.