• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Za Ta Rabu Matukar Tinubu Ya Lashe Zabe, Gwamnatin APC Ba Ta Da Aiki Sai Buga Kudi Kullum – Obaseki 

by Sadiq
3 years ago
Tinubu

Gwamnan Jihar Edo, Godwin Obaseki, ya shawarci ‘yan Nijeriya da su guji goyon bayan jam’iyyar APC a dukkan zabukan 2023. 

Gwamnan ya yi gargadin cewa kasar za ta wargajewa idan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari.

  • Sin Na Da Aniyar Cimma Nasarar Yaki Da Cin Hanci Da Karbar Rashawa
  • ‘Yan Fasakwari Sun Harbe Jami’in Kwastam, Sun Raunata Uku A Kwara

Obaseki ya bayyana hakan ne a wajen kaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar PDP a Jihar Edo.

Gwamnan ya ce nan ba da jimawa ba bashin da ake bin Nijeriya zai kai Naira tiriliyan 60, lamarin da zai shafi rayuwa marasa karfi.

“Ya kamata mu duba kawunanmu a matsayin ‘yan kasa idan muka yi tunanin zabar gwamnati irin ta APC, to mu san me zai je ya dawo.

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

“Kamar yadda na fada, matukar APC ta hau mulki. Wannan kasa za ta iya wargajewa.”

Obaseki ya jaddada cewa “babu wanda ya yi irin barnar da gwamnatin APC ta yi”.

Gwamnan ya shaida wa ‘yan jam’iyyar da magoya bayansa cewa bai san yadda al’ummar kasar za ta farfado ba.

Obaseki ya ce bai zai huts ba, har sai zuwa lokacin da Atiku Abubakar na PDP ya yi nasara, “ba za mu iya yin barcin dare da na rana ba.

“Bashin Nijeriya zai kai Naira tiriliyan 60. Yaushe zamu fita daga cikin wannan hali?

“Kowace rana, kowane wata ba su da aiki sai buga kudi. Lokacin da na yi magana fiye da shekara guda da ta wuce, ban san abun zai yi muni kamar wannan lokacin ba.

“Me zai faru da Naira, Allah ne kadai zai taimake mu. Sun lalata ko ina a kasar nan,” in ji shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha
Siyasa

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump
Labarai

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Next Post
Buhari Ya Bai Wa Ministan Ruwa Wa’adin Wata 3 Don Kawo Karshen Ambaliyar Ruwa A Nijeriya 

Buhari Ya Bai Wa Ministan Ruwa Wa'adin Wata 3 Don Kawo Karshen Ambaliyar Ruwa A Nijeriya 

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.