• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Zazzafar Rana A Gobe Talata A Jihohin Kano, Katsina Da Sokoto

byMuhammad
2 years ago
Nimet

Hukumar Kula da Yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi hasashen samun hasken rana da gajimare daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar.

An fitar da hasashen yanayi na NiMet a ranar Lahadin da ta gabata a Abuja ya yi hasashen yanayin rana a ranar Litinin tare da gajimare a yankin Arewa tare da yiwuwar samun tsawa da safe a sassan jihohin Taraba, Adamawa, Sokoto, Zamfara, Kebbi da Kaduna.

  • Za A Tafka Mamakon Ruwan Sama A Arewa A Kwanaki Masu Zuwa —NiMet
  • Akwai Yiwuwar Afkuwar Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Wasu Jihohi – NiMet

A cewar hukumar, ana iya samun tsawa a wasu sassan jihohin Kaduna, Taraba, Adamawa, Bauchi, Gombe, Katsina, Borno, Yobe da kuma Kano.

“An yi hasashen yanayin samun hasken rana a yankin Arewa ta tsakiya tare da yuyuwar samun ruwan sama a sassan babban birnin tarayya da jihohin Neja.

“A washegari, ana hasashen tsawa tare da samun ruwan sama na tsaka-tsaki a wasu sassan babban birnin tarayya, Filato, Kogi, Nasarawa da kuma Binuwai.

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

“An yi hasashen samun yanayi mai cike da hadari a jihohin kudancin Kudu da kuma garuruwan da ke bakin teku da hasashen samun ruwan sama a sassan Oyo, Ondo, Ogun, Edo, Delta, Cross River, Akwa Ibom, Ribas da Bayelsa,” in ji ta.

Ana kuma hasashen samun tsawa da ruwan sama na tsaka-tsaki a duk yankin nan gaba da rana.

Kamar yadda kafar yada labarai ta NiMet ta ruwaito, ana sa ran zazzafar rana tare da gizagizai a yankin Arewa a ranar Talata, inda ake sa ran za a yi tsawa mai karfin gaske a sassan jihohin Jigawa, Kaduna, Kano, Katsina, Zamfara, Sokoto, Kebbi, Taraba da Adamawa.

“An yi hasashen yanayin iska tare da tazarar rana a yankin Arewa ta tsakiya tare da yiwuwar samun ruwan sama a sassan babban birnin tarayya, Plateau, Benue, Niger da Kwara.

“Bayan da rana, ana sa ran tsawa tare da ruwan sama na tsaka-tsaki a yawancin yankin.

“Ana sa ran sararin za ta yi wasai a jihohin kudancin Kudu da kuma jihohin bakin teku tare da yiwuwar tsawa da ruwan sama na tsaka-tsaki a kan wadannan yankuna,” in ji ta.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya
Rahotonni

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin
Rahotonni

Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin

October 3, 2025
Next Post
Fisinjoji 20 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Hanyar Legas

Fisinjoji 20 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Hanyar Legas

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version