• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPCL Ya Tabka Babban Kuskure Bisa Rage Hannun Jarinsa A Matatarmu – Dangote

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
12 months ago
in Labarai
0
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kamfanin Rukunonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa, kamfanin tace man fetur na kasa NNPCL, ya tabka babban kuskure a kan rage hannun jarinsa zuwa kaso 7. 2, a cikin dari, a cikin yarjejeniyar man Dangote da kamfanin na NNPCL.

Aliko, ya sanar da hakan ne, a wata tattaunawa a kwanan baya da Bloomberg.
Ya ce, a ka’ida kamata ya yi, kamfanin NNPCL kaso 20 a cikin dari a matatar man ta Dangote, amma a yanzu, ya rage zuwa kaso 7.2 a cikin dari.

  • Yawan Cinikayyar Waje Ta Sin A Fannin Hajoji Da Bayar Da Hidimomi Ya Karu Da Kaso 4% A Agusta
  • Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Aliko ya ci gaba da cewa, tun da farko kamfanin na NNPCL ya amince da yarjejeniyar ce, a kan dala biliyan 2.79, wadda ta had har da far biyan dala biliyan 1.

Ya kara da cewa, sai dai, bayan an kaulla wannan yarjejeniyar, sai kamafnin na NNPCL, ra rage shiyarsa, inda ragewar da NNPCL ya yi babban kuskure ne.

Bisa wannan bayanin da Aliko ya yi, hakan ya nuna a zahairi cewar, yajejeniyar a tsakanin kamfannin biyu, ta kullu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

A cewarsa, a jarjeniyar ta farko kamfanin na NNPCL zai biya mu dala biliyan 1 ne, wadda take daya daga cikin yarjeniyar da aka kulla, da ta kai ta akalla, dala biliyan 2.79.

Ya kara da cewa, NNPCL ya biya dala biliyan 1 a cikin shekara daya da rabi, wanda sauran biyan kudin, aka kasa su zuwa gida biyu.

Aliko ya ci gaba da cewa, a kaso na farko a duk lokacin da NNPCL ya kawo mana kimanin Ganguna danyen mai 300,000, wanda mu yi ragin dala biliyan 2 daga cikin sauran kudin, har sai an biya sauran bashin gaba daya, amma NNPCL yaki aminta da hakan, wanda hakan ya jefa su, a cikin rudani ko kuma dai, akwai rashin fahimta.

Ya ci gaba da cewa, NNPCL, sun nuna cewa, sam-sam ba sa son wannan yarjejeniyar ta cire kudin, wanda suka gwammace, su biya sauran kudin da suka rage.

Aliko ya kara da cewa, daga baya NNPCL, ya sake sanya hannu a wata sabuwar yajejeniya domin ya sauya jarjejeniyar da ka yi ta farko.

A cewarsa, a wannan sabuwar yarjejeniyar NNPCL ya amince ya biya mu sauran dala biliyan 1.8, amma ba tare da biyan kudin ruwa ba, bayan shekara daya.

Ya ce, a ka’ida watan Yuni ne aka sanya amma suka sake dawo wajen mu suka sheda mana cewa, sun sauya shawararsu.

Aliko ya kara da cewa, sun dage a kan kashi 7.2 a cikin dari mai makon kashi 20 a cikin dari da aka kaulla yarjejeniyar ta farko, wanda a yanzu, muka aminta da bukatar ta su.
A cewarsa, suna da kashi 7.2 a cikin dari, mu kuma mun kasance, muna da sauran kudin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DangoteMatatar man feturNNPCL
ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Taraba Ishaku Kan Zargin Badaƙalar 27bn

Next Post

CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

Related

NNPP
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

1 hour ago
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

3 hours ago
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

4 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

6 hours ago
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Labarai

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

8 hours ago
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

9 hours ago
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

September 18, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.