• English
  • Business News
Saturday, August 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPCL Ya Tabka Babban Kuskure Bisa Rage Hannun Jarinsa A Matatarmu – Dangote

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
11 months ago
in Labarai
0
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kamfanin Rukunonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa, kamfanin tace man fetur na kasa NNPCL, ya tabka babban kuskure a kan rage hannun jarinsa zuwa kaso 7. 2, a cikin dari, a cikin yarjejeniyar man Dangote da kamfanin na NNPCL.

Aliko, ya sanar da hakan ne, a wata tattaunawa a kwanan baya da Bloomberg.
Ya ce, a ka’ida kamata ya yi, kamfanin NNPCL kaso 20 a cikin dari a matatar man ta Dangote, amma a yanzu, ya rage zuwa kaso 7.2 a cikin dari.

  • Yawan Cinikayyar Waje Ta Sin A Fannin Hajoji Da Bayar Da Hidimomi Ya Karu Da Kaso 4% A Agusta
  • Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Aliko ya ci gaba da cewa, tun da farko kamfanin na NNPCL ya amince da yarjejeniyar ce, a kan dala biliyan 2.79, wadda ta had har da far biyan dala biliyan 1.

Ya kara da cewa, sai dai, bayan an kaulla wannan yarjejeniyar, sai kamafnin na NNPCL, ra rage shiyarsa, inda ragewar da NNPCL ya yi babban kuskure ne.

Bisa wannan bayanin da Aliko ya yi, hakan ya nuna a zahairi cewar, yajejeniyar a tsakanin kamfannin biyu, ta kullu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

A cewarsa, a jarjeniyar ta farko kamfanin na NNPCL zai biya mu dala biliyan 1 ne, wadda take daya daga cikin yarjeniyar da aka kulla, da ta kai ta akalla, dala biliyan 2.79.

Ya kara da cewa, NNPCL ya biya dala biliyan 1 a cikin shekara daya da rabi, wanda sauran biyan kudin, aka kasa su zuwa gida biyu.

Aliko ya ci gaba da cewa, a kaso na farko a duk lokacin da NNPCL ya kawo mana kimanin Ganguna danyen mai 300,000, wanda mu yi ragin dala biliyan 2 daga cikin sauran kudin, har sai an biya sauran bashin gaba daya, amma NNPCL yaki aminta da hakan, wanda hakan ya jefa su, a cikin rudani ko kuma dai, akwai rashin fahimta.

Ya ci gaba da cewa, NNPCL, sun nuna cewa, sam-sam ba sa son wannan yarjejeniyar ta cire kudin, wanda suka gwammace, su biya sauran kudin da suka rage.

Aliko ya kara da cewa, daga baya NNPCL, ya sake sanya hannu a wata sabuwar yajejeniya domin ya sauya jarjejeniyar da ka yi ta farko.

A cewarsa, a wannan sabuwar yarjejeniyar NNPCL ya amince ya biya mu sauran dala biliyan 1.8, amma ba tare da biyan kudin ruwa ba, bayan shekara daya.

Ya ce, a ka’ida watan Yuni ne aka sanya amma suka sake dawo wajen mu suka sheda mana cewa, sun sauya shawararsu.

Aliko ya kara da cewa, sun dage a kan kashi 7.2 a cikin dari mai makon kashi 20 a cikin dari da aka kaulla yarjejeniyar ta farko, wanda a yanzu, muka aminta da bukatar ta su.
A cewarsa, suna da kashi 7.2 a cikin dari, mu kuma mun kasance, muna da sauran kudin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DangoteMatatar man feturNNPCL
ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Taraba Ishaku Kan Zargin Badaƙalar 27bn

Next Post

CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

Related

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza
Labarai

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

6 hours ago
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 
Labarai

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

7 hours ago
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa
Labarai

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

7 hours ago
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja
Labarai

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

8 hours ago
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina
Labarai

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

8 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 302, Sun Ceto Mutum 50 Da Aka Sace A Katsina

9 hours ago
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

August 8, 2025
Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

August 8, 2025
Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

August 8, 2025
Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

August 8, 2025
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

August 8, 2025
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.