• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPCL Ya Tabka Babban Kuskure Bisa Rage Hannun Jarinsa A Matatarmu – Dangote

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
1 year ago
NNPCL

Shugaban Kamfanin Rukunonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa, kamfanin tace man fetur na kasa NNPCL, ya tabka babban kuskure a kan rage hannun jarinsa zuwa kaso 7. 2, a cikin dari, a cikin yarjejeniyar man Dangote da kamfanin na NNPCL.

Aliko, ya sanar da hakan ne, a wata tattaunawa a kwanan baya da Bloomberg.
Ya ce, a ka’ida kamata ya yi, kamfanin NNPCL kaso 20 a cikin dari a matatar man ta Dangote, amma a yanzu, ya rage zuwa kaso 7.2 a cikin dari.

  • Yawan Cinikayyar Waje Ta Sin A Fannin Hajoji Da Bayar Da Hidimomi Ya Karu Da Kaso 4% A Agusta
  • Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Aliko ya ci gaba da cewa, tun da farko kamfanin na NNPCL ya amince da yarjejeniyar ce, a kan dala biliyan 2.79, wadda ta had har da far biyan dala biliyan 1.

Ya kara da cewa, sai dai, bayan an kaulla wannan yarjejeniyar, sai kamafnin na NNPCL, ra rage shiyarsa, inda ragewar da NNPCL ya yi babban kuskure ne.

Bisa wannan bayanin da Aliko ya yi, hakan ya nuna a zahairi cewar, yajejeniyar a tsakanin kamfannin biyu, ta kullu.

LABARAI MASU NASABA

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

A cewarsa, a jarjeniyar ta farko kamfanin na NNPCL zai biya mu dala biliyan 1 ne, wadda take daya daga cikin yarjeniyar da aka kulla, da ta kai ta akalla, dala biliyan 2.79.

Ya kara da cewa, NNPCL ya biya dala biliyan 1 a cikin shekara daya da rabi, wanda sauran biyan kudin, aka kasa su zuwa gida biyu.

Aliko ya ci gaba da cewa, a kaso na farko a duk lokacin da NNPCL ya kawo mana kimanin Ganguna danyen mai 300,000, wanda mu yi ragin dala biliyan 2 daga cikin sauran kudin, har sai an biya sauran bashin gaba daya, amma NNPCL yaki aminta da hakan, wanda hakan ya jefa su, a cikin rudani ko kuma dai, akwai rashin fahimta.

Ya ci gaba da cewa, NNPCL, sun nuna cewa, sam-sam ba sa son wannan yarjejeniyar ta cire kudin, wanda suka gwammace, su biya sauran kudin da suka rage.

Aliko ya kara da cewa, daga baya NNPCL, ya sake sanya hannu a wata sabuwar yajejeniya domin ya sauya jarjejeniyar da ka yi ta farko.

A cewarsa, a wannan sabuwar yarjejeniyar NNPCL ya amince ya biya mu sauran dala biliyan 1.8, amma ba tare da biyan kudin ruwa ba, bayan shekara daya.

Ya ce, a ka’ida watan Yuni ne aka sanya amma suka sake dawo wajen mu suka sheda mana cewa, sun sauya shawararsu.

Aliko ya kara da cewa, sun dage a kan kashi 7.2 a cikin dari mai makon kashi 20 a cikin dari da aka kaulla yarjejeniyar ta farko, wanda a yanzu, muka aminta da bukatar ta su.
A cewarsa, suna da kashi 7.2 a cikin dari, mu kuma mun kasance, muna da sauran kudin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma
Labarai

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal
Labarai

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe
Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

October 28, 2025
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

October 28, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

October 28, 2025
Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025
An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

October 28, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Hutun Kwanaki 2 Don Zaɓen Ƙananan Hukumomi

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.