ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPCL Ya Tabka Babban Kuskure Bisa Rage Hannun Jarinsa A Matatarmu – Dangote

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
2 years ago
NNPCL

Shugaban Kamfanin Rukunonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa, kamfanin tace man fetur na kasa NNPCL, ya tabka babban kuskure a kan rage hannun jarinsa zuwa kaso 7. 2, a cikin dari, a cikin yarjejeniyar man Dangote da kamfanin na NNPCL.

Aliko, ya sanar da hakan ne, a wata tattaunawa a kwanan baya da Bloomberg.
Ya ce, a ka’ida kamata ya yi, kamfanin NNPCL kaso 20 a cikin dari a matatar man ta Dangote, amma a yanzu, ya rage zuwa kaso 7.2 a cikin dari.

  • Yawan Cinikayyar Waje Ta Sin A Fannin Hajoji Da Bayar Da Hidimomi Ya Karu Da Kaso 4% A Agusta
  • Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Aliko ya ci gaba da cewa, tun da farko kamfanin na NNPCL ya amince da yarjejeniyar ce, a kan dala biliyan 2.79, wadda ta had har da far biyan dala biliyan 1.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, sai dai, bayan an kaulla wannan yarjejeniyar, sai kamafnin na NNPCL, ra rage shiyarsa, inda ragewar da NNPCL ya yi babban kuskure ne.

Bisa wannan bayanin da Aliko ya yi, hakan ya nuna a zahairi cewar, yajejeniyar a tsakanin kamfannin biyu, ta kullu.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

A cewarsa, a jarjeniyar ta farko kamfanin na NNPCL zai biya mu dala biliyan 1 ne, wadda take daya daga cikin yarjeniyar da aka kulla, da ta kai ta akalla, dala biliyan 2.79.

Ya kara da cewa, NNPCL ya biya dala biliyan 1 a cikin shekara daya da rabi, wanda sauran biyan kudin, aka kasa su zuwa gida biyu.

Aliko ya ci gaba da cewa, a kaso na farko a duk lokacin da NNPCL ya kawo mana kimanin Ganguna danyen mai 300,000, wanda mu yi ragin dala biliyan 2 daga cikin sauran kudin, har sai an biya sauran bashin gaba daya, amma NNPCL yaki aminta da hakan, wanda hakan ya jefa su, a cikin rudani ko kuma dai, akwai rashin fahimta.

Ya ci gaba da cewa, NNPCL, sun nuna cewa, sam-sam ba sa son wannan yarjejeniyar ta cire kudin, wanda suka gwammace, su biya sauran kudin da suka rage.

Aliko ya kara da cewa, daga baya NNPCL, ya sake sanya hannu a wata sabuwar yajejeniya domin ya sauya jarjejeniyar da ka yi ta farko.

A cewarsa, a wannan sabuwar yarjejeniyar NNPCL ya amince ya biya mu sauran dala biliyan 1.8, amma ba tare da biyan kudin ruwa ba, bayan shekara daya.

Ya ce, a ka’ida watan Yuni ne aka sanya amma suka sake dawo wajen mu suka sheda mana cewa, sun sauya shawararsu.

Aliko ya kara da cewa, sun dage a kan kashi 7.2 a cikin dari mai makon kashi 20 a cikin dari da aka kaulla yarjejeniyar ta farko, wanda a yanzu, muka aminta da bukatar ta su.
A cewarsa, suna da kashi 7.2 a cikin dari, mu kuma mun kasance, muna da sauran kudin.

NNPCL
Yusuf Shuaibu
+ posts Bio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027: APC Na Fuskantar Matsin Lamba Kan Sake Fasalin Tawagar Yakin Neman Zabe
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin APC Da ‘Yan Adawa Kan Tallafin Gwamnatin Tarayya Ga Magidanta
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    INEC Ta Zayyano Kalubalen Da Ke Iya Shafar Sahihancin Zaben 2027
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027:Kamun Ludayin Yakin Neman Zaben Manyan ‘Yan Takarar Shugaban Kasa
NNPCL
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

CMG Ya Gudanar Da Bikin Bayar Da Lambobin Yabon Musayar Al’adu Na Sin Da Faransa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.