• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Bankado Masu Yi Wa Shirinta Na Rage Cunkoson Motoci A Apapa Zagon Kasa

by Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
NPA Ta Bankado Masu Yi Wa Shirinta Na Rage Cunkoson Motoci A Apapa Zagon Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A halin yanzu Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya (NPA) ta samu nasarar bankado ayyukan wau bata-gari da ke yi wa shirin na rage cunkoso a tashar jiragen ruwa na Apapa zagon kasa.

Shirin da ake kira ‘E-call’ ko kuma ‘Eto’ bata-garin na amfani ne da lambobin mota na jabu ne gurbata yadda NPA ta shirya nata tsarin don amfanin kansu. A watan Fabrairu na shekarar 2021 ne hukumar NPA ta kirkiro da shirin don ta rage yadda manyan motoci da ke mu’amala da tashoshin jiragen ruwa suke haifar da cunkoso a hanyoyin shiga da fita tashar ruwa na Apapa.

  • Majalisar Dokokin Sokoto Ta Amince Da Bukatar Gwamna Aliyu Na Kafa Jami’an Tsaron Jiha
  • Bai Kamata Gwamnatin Kano Ta Ɗauki Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomi Ta Gina Gadoji A Birni Ba -Hikima

Sanarwar da ta fito daga hukumar NPA ta bayyana cewa, an samu nasarar dakile ayyukan masu zagon kasan ne a daidai kofar shiga ta ‘MPS’ Apapa, inda daga nan ne suke samar da tikitin da suke ba motocin na jabu wanda kuma hakan ke yi wa na gwamnati zagon kasa tare da nakasa kudaden shigar da ya kamata hukumar ta samu.

Sanarwa ta kuma ce an kama lambobin motoci 249 na jabu tare da takardar lika wa moto (Stiker) guda 282 a samamen da aka kai maboyarsu, an kuma samu nasarar kama lambobin mota 164 na jabu da ba a kai ga likawa motoci ba da kuma ‘Stika’ na likwa motoci guda 133. A nan take jami’an hukumar da kuma jami’an staron da suka jagoranci aikin samamen suka kama dukkan kayan da bata-garin ke aiki da su aka kuma nemi shugaban tashar ya kai kansa ofishin jami’an tsaro don amsa tambayoyi.

Haka kuma sanarwa ta kara da cewa, wannan ya tabbatar da matsayar hukumar na cewa, a kwai wasu bata-gari da suke yi wa shirin ‘electronic call-up system’ ta aka kirkiro don amfani da fasahar zamani wajen tafiyar da motocin da ke hulda da NPA zagon kasa.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Daga na kuma NPA ta yi alkawarin ci gaba da amfani da tsarin ‘e-call’ da sauran tsare-tsare na bunkasa tashoshin jiragen ruwan Nijeriya ta yadda za ta bayar da ciakken gudummwar da ya kamata ta bayar ga bunkasar tattalin arzikin Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Sinawan Da Suka Rasu Sakamakon Girgizar Kasa Ya Karu Zuwa 148

Next Post

Mahaifiyar Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai, Dogara Ta Rasu, Ta Na Da Shekara 103

Related

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

5 hours ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

1 week ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

2 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

1 month ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

1 month ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

1 month ago
Next Post
Mahaifiyar Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai, Dogara Ta Rasu, Ta Na Da Shekara 103

Mahaifiyar Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai, Dogara Ta Rasu, Ta Na Da Shekara 103

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.