ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Bankado Masu Yi Wa Shirinta Na Rage Cunkoson Motoci A Apapa Zagon Kasa

by Bello Hamza
3 years ago
NPA

A halin yanzu Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya (NPA) ta samu nasarar bankado ayyukan wau bata-gari da ke yi wa shirin na rage cunkoso a tashar jiragen ruwa na Apapa zagon kasa.

Shirin da ake kira ‘E-call’ ko kuma ‘Eto’ bata-garin na amfani ne da lambobin mota na jabu ne gurbata yadda NPA ta shirya nata tsarin don amfanin kansu. A watan Fabrairu na shekarar 2021 ne hukumar NPA ta kirkiro da shirin don ta rage yadda manyan motoci da ke mu’amala da tashoshin jiragen ruwa suke haifar da cunkoso a hanyoyin shiga da fita tashar ruwa na Apapa.

  • Majalisar Dokokin Sokoto Ta Amince Da Bukatar Gwamna Aliyu Na Kafa Jami’an Tsaron Jiha
  • Bai Kamata Gwamnatin Kano Ta Ɗauki Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomi Ta Gina Gadoji A Birni Ba -Hikima

Sanarwar da ta fito daga hukumar NPA ta bayyana cewa, an samu nasarar dakile ayyukan masu zagon kasan ne a daidai kofar shiga ta ‘MPS’ Apapa, inda daga nan ne suke samar da tikitin da suke ba motocin na jabu wanda kuma hakan ke yi wa na gwamnati zagon kasa tare da nakasa kudaden shigar da ya kamata hukumar ta samu.

ADVERTISEMENT

Sanarwa ta kuma ce an kama lambobin motoci 249 na jabu tare da takardar lika wa moto (Stiker) guda 282 a samamen da aka kai maboyarsu, an kuma samu nasarar kama lambobin mota 164 na jabu da ba a kai ga likawa motoci ba da kuma ‘Stika’ na likwa motoci guda 133. A nan take jami’an hukumar da kuma jami’an staron da suka jagoranci aikin samamen suka kama dukkan kayan da bata-garin ke aiki da su aka kuma nemi shugaban tashar ya kai kansa ofishin jami’an tsaro don amsa tambayoyi.

Haka kuma sanarwa ta kara da cewa, wannan ya tabbatar da matsayar hukumar na cewa, a kwai wasu bata-gari da suke yi wa shirin ‘electronic call-up system’ ta aka kirkiro don amfani da fasahar zamani wajen tafiyar da motocin da ke hulda da NPA zagon kasa.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

Daga na kuma NPA ta yi alkawarin ci gaba da amfani da tsarin ‘e-call’ da sauran tsare-tsare na bunkasa tashoshin jiragen ruwan Nijeriya ta yadda za ta bayar da ciakken gudummwar da ya kamata ta bayar ga bunkasar tattalin arzikin Nijeriya.

NPA
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Mahaifiyar Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai, Dogara Ta Rasu, Ta Na Da Shekara 103

Mahaifiyar Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai, Dogara Ta Rasu, Ta Na Da Shekara 103

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.