• English
  • Business News
Thursday, August 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ta Yi Fatali Da Sakamakon Zaɓen Cike Gurbi Na Okura, Ta Nemi A Soke

by Abubakar Sulaiman
3 days ago
in Siyasa
0
PDP Ta Yi Fatali Da Sakamakon Zaɓen Cike Gurbi Na Okura, Ta Nemi A Soke
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Daga Sawaba Zuwa Asara: Baje Kolin Kasuwancin Siyasa A Kano – Auwalu Anwar

Tinubu Ya Ci Amanar Kano, Babu Batun Haɗin Guiwa Tsakaninsa Da Kwankwaso A 2027 – Galadima

Jam’iyyar PDP ta Jihar Kogi ta ƙi amincewa da sakamakon zaɓen cike gurbi na Okura da aka gudanar a ranar 16 ga Agusta, 2025, tana mai cewa an yi maguɗi kuma “abin kunya ne ga dimokuraɗiyya.” Jam’iyyar ta nemi a soke zaɓen nan take tare da shirya sabon zaɓe bisa tsarin doka.

A cikin wata sanarwa da shugaban PDP na jihar, Enemona Anyebe, ya sa wa hannu, PDP ta zargi jam’iyyar APC mai mulki da haɗin gwuiwa da jami’an tsaro, da ƴan daba da kuma wasu jami’an INEC wajen murɗe zaɓen. Ta ce sama da kashi 98% na rumfunan zaɓe ba a gudanar da zaɓe a cikinsu ba, inda aka raba kayan zaɓe zuwa wurare daban-daban da ba a sani ba.

  • Sojoji Sun Ceto Shugaban Fulani, Mutane 5 Daga Hannun Ƴan Bindiga A Kogi
  • Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi

Jam’iyyar ta yi Allah-wadai da sakamakon da INEC ta bayyana na bai wa APC ƙuri’u 55,073, PDP kuma ƙuri’a 1,038, tana mai cewa wannan ba zai yiwu ba saboda a zaɓen 2023 APC ta samu 8,549 yayin da PDP ta samu 1,487. PDP ta ce sakamakon yanzu ya nuna “babban maguɗi da tafka da warwara” musamman ganin REC ya bayyana a AIT cewa akwai ƙarancin fitowar masu zaɓe ranar zaɓen.

PDP ta bayyana matakan da za ta ɗauka ciki har da ƙin amincewa da sakamakon, da buƙatar soke shi baki ɗaya da kuma shirya sabon zaɓe bisa ga tanadin kundin tsarin mulki da dokar zaɓe ta 2022. Jam’iyyar ta yi kira ga shugabannin ta da magoya baya da su kwantar da hankali, tare da jaddada cewa za ta bi matakan doka da lumana har sai an samu adalci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCINECPDP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kudin Kallon Fina-Finai Da Aka Samu A Lokacin Zafi Na 2025 A Sin Ya Zarce Yuan Biliyan 10

Next Post

Tinubu Ya Isa Japan Don Halartar Taron TICAD9

Related

Hoton Kwankwaso da Ganduje da Shekarau
Bakon Marubuci

Daga Sawaba Zuwa Asara: Baje Kolin Kasuwancin Siyasa A Kano – Auwalu Anwar

1 day ago
Na Yafe Wa Buhari Duk Abin Da Ya Min – Buba Galadima
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ci Amanar Kano, Babu Batun Haɗin Guiwa Tsakaninsa Da Kwankwaso A 2027 – Galadima

2 days ago
Idan Jonathan Ya Tsaya Takara A 2027, Girmansa Zai Faɗi – Shehu Sani
Manyan Labarai

Idan Jonathan Ya Tsaya Takara A 2027, Girmansa Zai Faɗi – Shehu Sani

2 days ago
PDP Ta Ƙalubalanci Sakamakon Zaɓen Cike Gurbi Na Garki/Babura A Jigawa
Siyasa

PDP Ta Ƙalubalanci Sakamakon Zaɓen Cike Gurbi Na Garki/Babura A Jigawa

3 days ago
APC Ta Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Garki/Babura A Jigawa
Labarai

APC Ta Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Garki/Babura A Jigawa

4 days ago
Rashin Zuwa Majalisa Ne Yasa Kamfani Auyo Ba Ya Ɗaukar Nauyin Ƙuduri – Inji Agbese
Siyasa

Rashin Zuwa Majalisa Ne Yasa Kamfani Auyo Ba Ya Ɗaukar Nauyin Ƙuduri – Inji Agbese

5 days ago
Next Post
Tinubu Ya Isa Japan Don Halartar Taron TICAD9

Tinubu Ya Isa Japan Don Halartar Taron TICAD9

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

August 21, 2025
Boniface

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

August 20, 2025
Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

August 20, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

August 20, 2025
Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

August 20, 2025
Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

August 20, 2025
Rajistar Katin Zaɓe: Gwamnatin Kano Za Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Wayar Da Kan Jama’a 

Rajistar Katin Zaɓe: Gwamnatin Kano Za Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Wayar Da Kan Jama’a 

August 20, 2025
Xizang A Shekaru 60 Da Kafuwa: Daga Mawuyacin Hali Zuwa Farin Wata Sha Kallo

Xizang A Shekaru 60 Da Kafuwa: Daga Mawuyacin Hali Zuwa Farin Wata Sha Kallo

August 20, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Hukumar ‘Yansanda Ta Yi Watsi Ga Ƙarin Girma Ga ASP 179, Ta Ɗaga Darajar 952 Zuwa DSP

August 20, 2025
Xi: Wajibi Ne A Aiwatar Da Dabarun JKS Wajen Mulkin Yankin Xizang Na Sin A Sabon Zamani

Xi: Wajibi Ne A Aiwatar Da Dabarun JKS Wajen Mulkin Yankin Xizang Na Sin A Sabon Zamani

August 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.