• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Philippines Ba Ta Da Imani Ko Kadan

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Philippines Ba Ta Da Imani Ko Kadan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Ministan tsaron kasar Philippines, Gilberto Teodoro ya bayyana a shekaranjiya 27 ga wata cewa, tun da gwamnatin kasar mai ci ta hau karagar mulki a shekara ta 2022, kawo yanzu, ma’aikatar tsaron kasar ba ta da masaniya, kana, ba ta taba cimma wata yarjejeniya da kasar Sin, game da rikicinsu kan tekun kudancin kasar Sin ba. Wannan ya shaida cewa, Philippines ta sake musunta yarjejeniyar da ta cimma da kasar Sin kan batun karamin tsibirin Ren’ai Jiao, baya ga musuntawar da shugaban kasar, Ferdinand Marcos, da mashawarcinsa kan harkokin tsaron kasa, Eduardo Ano suka yi.

Domin tabbatar da halin karko da ake ciki a tekun kudancin kasar Sin, kasashen Sin da Philippines sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya dangane da batun karamin tsibirin Ren’ai Jiao, a yayin mulkin gwamnatin Rodrigo Duterte. Bisa yarjejeniyar, Philippines ta alkawarta cewa, ba za ta ci gaba da kaiwa jiragen ruwan sojan da ta jibge a can kayayyakin gine-gine ba. Sai dai kuma bisa ra’ayin nuna jin-kai, kasar Sin ta amince da matakin Philippines na kaiwa sojojin jiragen ruwan kayan rayuwa na wani gajeren lokaci. Tun da gwamnati mai ci ta hau karagar mulki a watan Yunin shekara ta 2022 har zuwa watan Fabrairun shekara ta 2023, hukumomin kasashen Sin da Philippines sun kiyaye wannan yarjejeniya, kaza lika, kasar Sin ta gabatar da bayanai sau da dama da suka shafi yarjejeniyar ga manyan jami’an Philippines.

  • Adadin Sabbin Kamfanonin Kimiyya Da Fasaha Masu Saurin Ci Gaba A Kasar Sin Ya Kai 369
  • Li Qiang Ya Jaddada Muhimmancin Gina Tsarin Samar Da Ababen Hawa Masu Aiki Da Sabbin Makamashi Hade Da Na’urori Masu Basira

Amma manyan jami’an Philippines na gwamnati mai ci sun ce ba su da masaniya ko kadan game da yarjejeniyar da gwamnatin da ta shude ta cimma da kasar Sin, sun sani amma sun take sani. Dalilin gwamnatin Philippines na cin amana gami da kaiwa jiragen ruwan sojan da ta jibge ba bisa doka ba kayayyakin gine-gine shi ne, tana yunkurin samun tallafin kasar Amurka, da neman inganta karfin sojanta na ruwa, da cimma burin mamaye karamin tsibirin Ren’ai Jiao har abada. A don haka, har ta zama wata kafa da Amurka take amfani da ita wajen yin shisshigi cikin harkokin shiyyar.

Wasu matakan da Amurka ta dauka, na tsallake jan layi, da girke makamai masu linzami masu cin matsakaicin zango a Philippines, za su kara ta’azzara halin da ake ciki a yankin. Hakikanin gaskiya, wadannan abubuwan da Philippines ta yi, tamkar kai kanta ne ga hallaka. Kaza lika, musunta yarjejeniyar da ta yi, zai sa kasar ta zama mai aikata laifi, dake musunta tarihi, da cin amana, gami da haifar da rudani ga halin da ake ciki a shiyyar. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaPhilippinesSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Bikin Nuna Wasan Kwaikwayon Sin A Hungary 

Next Post

Yadda Kasar Sin Ke Samar Da Gudummawa Ga Tabbatar Da Bunkasuwar Duniya Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Related

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

3 hours ago
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO
Daga Birnin Sin

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

4 hours ago
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

5 hours ago
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

6 hours ago
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

7 hours ago
Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

1 day ago
Next Post
Yadda Kasar Sin Ke Samar Da Gudummawa Ga Tabbatar Da Bunkasuwar Duniya Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Yadda Kasar Sin Ke Samar Da Gudummawa Ga Tabbatar Da Bunkasuwar Duniya Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.