ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Philippines Ba Ta Da Imani Ko Kadan

by CGTN Hausa
2 years ago
Philippines

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Ministan tsaron kasar Philippines, Gilberto Teodoro ya bayyana a shekaranjiya 27 ga wata cewa, tun da gwamnatin kasar mai ci ta hau karagar mulki a shekara ta 2022, kawo yanzu, ma’aikatar tsaron kasar ba ta da masaniya, kana, ba ta taba cimma wata yarjejeniya da kasar Sin, game da rikicinsu kan tekun kudancin kasar Sin ba. Wannan ya shaida cewa, Philippines ta sake musunta yarjejeniyar da ta cimma da kasar Sin kan batun karamin tsibirin Ren’ai Jiao, baya ga musuntawar da shugaban kasar, Ferdinand Marcos, da mashawarcinsa kan harkokin tsaron kasa, Eduardo Ano suka yi.

Domin tabbatar da halin karko da ake ciki a tekun kudancin kasar Sin, kasashen Sin da Philippines sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya dangane da batun karamin tsibirin Ren’ai Jiao, a yayin mulkin gwamnatin Rodrigo Duterte. Bisa yarjejeniyar, Philippines ta alkawarta cewa, ba za ta ci gaba da kaiwa jiragen ruwan sojan da ta jibge a can kayayyakin gine-gine ba. Sai dai kuma bisa ra’ayin nuna jin-kai, kasar Sin ta amince da matakin Philippines na kaiwa sojojin jiragen ruwan kayan rayuwa na wani gajeren lokaci. Tun da gwamnati mai ci ta hau karagar mulki a watan Yunin shekara ta 2022 har zuwa watan Fabrairun shekara ta 2023, hukumomin kasashen Sin da Philippines sun kiyaye wannan yarjejeniya, kaza lika, kasar Sin ta gabatar da bayanai sau da dama da suka shafi yarjejeniyar ga manyan jami’an Philippines.

  • Adadin Sabbin Kamfanonin Kimiyya Da Fasaha Masu Saurin Ci Gaba A Kasar Sin Ya Kai 369
  • Li Qiang Ya Jaddada Muhimmancin Gina Tsarin Samar Da Ababen Hawa Masu Aiki Da Sabbin Makamashi Hade Da Na’urori Masu Basira

Amma manyan jami’an Philippines na gwamnati mai ci sun ce ba su da masaniya ko kadan game da yarjejeniyar da gwamnatin da ta shude ta cimma da kasar Sin, sun sani amma sun take sani. Dalilin gwamnatin Philippines na cin amana gami da kaiwa jiragen ruwan sojan da ta jibge ba bisa doka ba kayayyakin gine-gine shi ne, tana yunkurin samun tallafin kasar Amurka, da neman inganta karfin sojanta na ruwa, da cimma burin mamaye karamin tsibirin Ren’ai Jiao har abada. A don haka, har ta zama wata kafa da Amurka take amfani da ita wajen yin shisshigi cikin harkokin shiyyar.

ADVERTISEMENT

Wasu matakan da Amurka ta dauka, na tsallake jan layi, da girke makamai masu linzami masu cin matsakaicin zango a Philippines, za su kara ta’azzara halin da ake ciki a yankin. Hakikanin gaskiya, wadannan abubuwan da Philippines ta yi, tamkar kai kanta ne ga hallaka. Kaza lika, musunta yarjejeniyar da ta yi, zai sa kasar ta zama mai aikata laifi, dake musunta tarihi, da cin amana, gami da haifar da rudani ga halin da ake ciki a shiyyar. (Murtala Zhang)

Philippines
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Manyan Tarurruka 3 Game Da Kimiyya Da Fasaha A Beijing

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola
Daga Birnin Sin

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Next Post
Yadda Kasar Sin Ke Samar Da Gudummawa Ga Tabbatar Da Bunkasuwar Duniya Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Yadda Kasar Sin Ke Samar Da Gudummawa Ga Tabbatar Da Bunkasuwar Duniya Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Auto Draft

TCN Ta Kammala Gyaran Layin Wutar Lantarkin Zaria–Funtua 132kV

July 9, 2026
Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

July 9, 2026
Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

July 9, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A  Jihar Benuwai

’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A Jihar Benuwai

July 9, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Hallaka Shugaban ’Yan Bindiga, Sun Daƙile Hare-hare A Zamfara

July 9, 2026
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.