• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Portugal Ko Switzerland, Wa Za Ta Kai Bantenta Bayan Morocco Ta Lallasa Spain?

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
Portugal Ko Switzerland, Wa Za Ta Kai Bantenta Bayan Morocco Ta Lallasa Spain?

Da yammacin nan ne dai za a kara tsakanin Portugal da Switzerland a gasar cin kofin duniya da ke gudana a kasar Qatar.

Kocin tawagar kasar Portugal, Fernando Santos dai ya caccaki Cristiano Ronaldo a kan halin da ya nuna bayan da aka sauya shi daga wasan Portugal da Korea ta Kudu kuma bai bada tabbacin ko dan wasan zai buga wasansu da Switzerland ba a yau da dare.

  • 2023: Buhari Ya Hori Jami’an Tsaro Su Zama ‘Yan Ba Ruwanmu A Siyasa

Fuskar Ronaldo ta nuna ya fusata a lokacin da aka sauya shi daga wasan a minti na 65 a wasan da suka sha kashi da ci 2-1, inda na’urorin daukar hoto suka nuna fuskar dan wasan mai shekaru 37 cikin yanayi na gunaguni.

Bayan haka Ronaldo ya shiga musayar kalamai  cikin fushi da wani dan wasan Korea, wato Cho Gue-Sung a yayin da yake barin filin wasa, kuma bayan wasan ne kocin ya gano yadda Ronaldo ya karbi sauya shi da aka yi.

Kocin ya kalli bidiyon, kuma bai ji dadin abin da Ronaldo ya yi ba, inda ya ce baya kusa da inda lamarin ya afku ba ballantana ya ji abinda ya ce, shi dai abin da ke gaban sa yanzu shine wasan su na yau.

Labarai Masu Nasaba

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Kawo yanzu dai an kammala wasa tsakanin kasar Morocco da Spain inda Morocco ta yi waje da Spain a bugun daga kai sai mai tsaron gida, inda Spain ta gaza jefa ko kwallo daya a ragar Morocco. Yayin da Morocco kuma kwallo daya kawai ta jefar a cikin guda hudu da ta buga.

Yanzu dai Kuma duk kasar data samu nasara tsakanin Portugal da Switzerland ita ce za ta kece raini da Morocco a wasan kwata fainal.

Previous Post

Sin Ta Sauke Nauyin Dake Wuyanta Wajen Taimakawa Kasashen Da Suka Fi Rashin Ci Gaba

Next Post

Ginin Hedkwatar Ecowas: Al’ummar Afrika Ba Za Su Taba Mantawa Da Tallafin Kasar Sin Ba

Related

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez
Wasanni

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez

2 days ago
Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?
Wasanni

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

2 days ago
An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita
Wasanni

An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita

2 days ago
Arsenal Ta Kafa Tarihin Da Bata Taba Kafa Wa Ba
Wasanni

Arsenal Ta Kafa Tarihin Da Bata Taba Kafa Wa Ba

1 week ago
Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp
Wasanni

Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp

1 week ago
Barcelona Ta Dawo Cikin Hayyacinta – Cewar Laporta
Wasanni

Barcelona Ta Dawo Cikin Hayyacinta – Cewar Laporta

1 week ago
Next Post
Ginin Hedkwatar Ecowas: Al’ummar Afrika Ba Za Su Taba Mantawa Da Tallafin Kasar Sin Ba

Ginin Hedkwatar Ecowas: Al’ummar Afrika Ba Za Su Taba Mantawa Da Tallafin Kasar Sin Ba

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Samar Da Fasfo Kimanin Miliyan 2 A Shekarar 2022 —Gwamnatin Tarayya

NIS Ta Samar Da Fasfo Kimanin Miliyan 2 A Shekarar 2022 —Gwamnatin Tarayya

January 30, 2023
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

January 30, 2023
Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.