• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Mataimakin Dan Takarar Shugaban Kasa Na APC Na Wucin-Gadi

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Siyasa
0
Ra’ayoyinku A Kan Mataimakin Dan Takarar Shugaban Kasa Na APC Na Wucin-Gadi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Barkanmu da saduwa a wannan fili na Ra’ayi Riga, wannan mako mun kawo muku ra’ayin masu bibiyarmu ne a kan sabon salo na dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na ‘Wucin-gadi’ da Jami’yyar APC ta tura wa INEC.

Shamsuddeen Ahmad Idris
Ai daman da kai da kaya duk mallakan wuya ne, wannan ba wani abu ba ne, ai kasarma tasu ce, don haka yadda suka ga dama za su yi.

  • Ina Jin Takaici Da Damuwa Kan Yadda Ake Fita Daga Jam’iyyarmu Ta APC —Abdullahi Adamu

Sani Bello Kano
Ni ban san ma me zan ce ba matsala dai an sameta kasa ta gama rasa jagoranci duk wanda za su kawo sai an ji ya yi wata katobara kuma babu dama talaka ya yi magana basa jin ko wane yare sai zancen kudi
Sannan kuma hakan ya nuna basu ma shirya wa kasar komai ba sai son ransu babu wani tanadin alkhairi, kawai mu dai babu abinda ya kamace mu sai addu’ar Allah ya zaba mana mafi alkhairi

It’z Sam Dambatta
Ai wannan shi yake nuna mana cewa kawai mulkin ake so ayi. Bawai kawo wa kasa mafita ba, mu dai fatan mu Allah ya zaba mana mafi alkhairi

Umar Ibrahim Umar
Allah ya kyauta, wani abu sai Nijeriya wannan shi yake nuna maka cewa tun daga tsarin tsayawa takara babu tsari babu shiri ba a tsara wanda zai yi mataimakin wanda zai yi mataimakin dan takara ba har yanzu, kenan yana nuna koda ace nasara aka yi babu wani shiri kenan a kasa don gudanar da shugabanci nagari, Allah dai Ya taimaka mana, Amin

Labarai Masu Nasaba

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Omar Naseer Imam
Toh abin dai kam ya zo mana da mamaki, fatanmu shi ne Allah ya bamu shugabanni nagari

Sulaiman Muhammad
To wannan sai lauyoyi

Bashir Ibrahim Matazu
Shi wannan tsarin na aan takarar Mataimaki na wucin-gadi shi ne ke nuna maka cewa ita kanta kasar basu shirya mata komai ba sai dai kawai Allah Ya bamu mafita.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Anya wannan jam’iyyar APC ba shiga cikin rudani ba kuwa?, tayaya aka taba yin haka, wannan ya nuna wa mutane suna jin shakkan jam’iyyar PDP kenan kuma sun rasa mafita. Daga karshe Allah ya zaba mana shuwagabanni nagari kuma mafi alkhairi a garemu, Ameen. Ibrahim Hassan Minister Baban Adila da Ansar, Gombe

Rchp Ahmad Shehu Babaldu
Nijeriya kasarmu ta gado!
Yanzu inda ace kasa ce mai doka, kamata ya yi ace wadda suka dauki mataimaka na wucin gadi a hukuntasu daidai da abinda suka aikata tunda sun sabawa dokar zabe ta kasa. Amma abin takaici sai gashi jam’iyya mai mulki ce ta fara fito da wannan salo da ya ci karo da dokar INEC.
Allah dai muke roko da ya zaba mana shugabanni nagari ba don halinmu ba, don Sayyidina Rasulullah sallallahu alaihi wa sallam.

Shamsi Umar Bakanike Dambatta
Toh wannan abu sai dai muce Allah ya kaimu lokachin mugani na tabbar da cewa babu wannan doka duba da yadda jam’iyya mai mulki ce ta nemi hakan da dai jam’iyyar adawa ce ta nemi hakan sai mu yadda da wannan magana da hukumar zabe ta kasa INEC ta yi mu dai fatammu dai akoda yaushe shi ne Allah [S.W.T] ya zaba mana shugabanni nagari masu tausayin al’umma.

Abban Goba
Duk wasu kulle-kulle da za a yi a kowace jam’iyya indai ba alkhairi ba ne Allah ya kifar, ya yi mana zabi na alkhairi

Nuruddeen Muhammad Funtua
A gaskiya wannan salon da APC ta dauko hakan ya nuna cewa akwai luje cikin nadi domin in da sun shirya yin gaskiya to yakamata su bayyana wa mutane gaskiyar wanda zai zama mataimaki, mu dai fatan mu Allah duk wanda zai zama cikas ga kasarmu Allah karka bashi. Allah ya baiwa wanda yake tausayin mu Allah ya zaba mana mafi alkairi ko daga wanne yanki yake

Sadeek Rufa’i Ɗanguguwa
Nijeriya Jaga-jaga, inji wani tsohon wamaki, bashakka wannan batun ya alamta mana cewar shugabancin wannan kasa sam-sam basu shirya wa mulkin wannan kasa ba ko kadan. Sai fatan Allah ya kawo mana mafita ta alkairi.

Amb Ibrahim Adam Dan-Sarauta
Badi ba rai kenan, a Nijeriya ne kullum da sabon abinda zai bullo, yau za ka ji shugaba wane ya ce abu kaza, gobe kuma za ka ji wani ya fito da na shi daban.
Amma ni a fahimtana tunda har ki ka ga wancen batun na mataimakin shugaban kasa ya zo a wannan salon, to lallai akwai yiyuwar salon zai taka rawa a siyasance. Allah dai ya zaba mana shugabanni na gari.

Justice Mudansir
Atiku abubakar ya burgeni kuma wannan alamu ne na nasararsa, Alhaji Atiku Abubakar a shekarar 2023, dalilina kuwa shi ne, yakamata a samu barakar neman murdiya ta bangaren PDP, amma sai gashi a Jam’iyya maici ta APC ake kokarin aikata aikin da ya sabawa dokar hukumar zabe ta kasa wato INEC idan har kuma shugaban nata ya amince to zamu ce sayansa jam’iyyar APC ta yi

Sani Ladan
Wannan abin mamaki da yawa yake, to amma mudai masu sauraro ne hakika zan so ace naga karshen wannan shirin da jam’iyyata take yi domin zamu iya kiran ta sabuwar dabarar siyasa a kasata, INEC da APC muna jira muga yadda za ta kaya.

Muhd Basheer Sa’ad
Wannan ai alama ce ta cewar wannan jam’iya son ran ta kawai take yi, kuma tana takama ne da cewar gwamnati a hannun ta take. Kuma hakan raina dimokaradiyya ne tunda dai babu hakan a cikin kudin tsarin dokar zaben kasar.

Yusuf Muhammad Jalingo
Mudai mun san babu wannan acikin doka kamar yadda INEC ta fada amma zamu jira mu ji in tusa zai hura wuta

Muhd Basheer Sa’ad
Wannan ai alama ce ta cewar, wannan jam’iyyar son ran ta kawai take, kuma tana takama ne da cewar gwamnati a hannun ta take.
Kuma hakan raina Demokaradiyya ne tunda dai babu hakan a cikin kudin tsarin dokar za6en kasar.

Yusuf Muhammad Jalingo
Mudai mun san babu wannan a cikin doka kamar yadda INEC ta fada amma zamu jira muji in tusa zai hura wutaaisha


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Aka Gama Rarraba Wa Deliget Kudi, Sai Kuma Me? (Ra’ayinmu)

Next Post

INEC Ta Kara Yawan Na’urorin Rajistar Katin Zabe A Jihar Katsina

Related

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki
Manyan Labarai

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

2 days ago
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike
Siyasa

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

3 days ago
Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya
Siyasa

Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

6 days ago
‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027
Siyasa

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

2 weeks ago
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi
Labarai

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

2 weeks ago
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
Siyasa

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

3 weeks ago
Next Post
INEC Ta Kara Yawan Na’urorin Rajistar Katin Zabe A Jihar Katsina

INEC Ta Kara Yawan Na’urorin Rajistar Katin Zabe A Jihar Katsina

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

June 5, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

June 5, 2025
Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

June 5, 2025
Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

June 5, 2025
An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

June 5, 2025
Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

June 5, 2025
Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

June 5, 2025
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

June 5, 2025
Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

June 4, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

June 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.