• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku Kan Tasirin Amfani Da Kudi A Siyasar 2023

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Siyasa
0
kudi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Barkanmu da sake saduwa a wannan fili,a wannan mako mun kawo ra’ayoyinku a kan yadda ‘yan siyasa ke amfani da kudi wajen jan hankalin talakawa masu jefa kuri’a.

Da kuma jan hankalin masu kada kuri’a domin ganin sun yi amfani da cancanta sun zabi mutanen da za su yi musu aiki ba tare da la’akari da masu basu kudi ba a zaben 2023.

Muhd Basheer Sa’ad
Ni bana ganin laifin ‘yan siyasa a wannan lamarin saboda mafiyawancin su kasuwanci suka dauki siyasar su. Saboda haka sun saka kudi sun sayi kuri’a dole ne suyi yadda suka ga dama da talakawa tunda sun sayi ‘yancin su ne da kudi.

Don haka dole masu kasa kuri’u su hankalta da karba kudi yayin zabe saboda idan har ka yarda ka amshi kudi kuma ka zabi mutum to shakka babu ka sayar da ‘yancin ka kuma babu yadda zakai dole sai abinda ka gani

Yusuf Muhammad Jalingo
Kowanne talaka yanzu abinda yake cewa “Allaah ya zaba mana shugaba nagari” sabida jiki magayi don kowa yaji ajikinsa.
Matsalar shi ne talauci ne aka sakawa mutane na dole shi ne su kuma masu neman mulki ido a rufe suke amafani da wannan daman sai mukuma talakawa muke karba amma badon anason hakan ba.

Labarai Masu Nasaba

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Muna amfani da wannan dama wajen yi wa al’umma tuni a kan kar asake zaben tumun dare don duk me yin zabe atunanin zai iya banbance abu mai kyau da maras kyau.
Allaah ya zaba mana shugabanni nigari. Amiin

Baban Khairat
A Ra’ayi na kamata ya yi mutane (ordinary masses) su yi hakuri da yanayin da aka samu kai su duba chanchantan dantakara da za su zaba, Abin ban haushinma shi ne wai bayan shekaru hudu lokacin zabe kaga, ana raba wa mutane abinda ko abinci na ranan ba zai isheka watakila ba laifin masu zaben ba ne halin talauci da tsadar rayuwa ne, Amma kuma bashi zai sa kasa yarda ‘yancin kaba, fatanmu dai shi ne Allah ya bamu sa ar shugabannin na gari,

Mahdee Bashir
Duk wanda ya karbi kudi a wajen ‘yan siyasa kuma ya zabe shi to ya tabbata ya sayar da ‘yancinsa da ta al’ummarsa, fakat!!!

Nuruddeen Muhammad Funtua
A gaskiya wannan ba abune mai kyau ba, muna kira ga ‘yan siyasarmu da su gyara idai har gyaran ake so ayi.

It’z Jameel Moh’d
Kawai Allah ya bamu shugaba nagari amma dai duk wanda ya cire kudi ya sayi delegate sannan ya sayi talakawa saboda su zabe shi, Wallahi inya ci zabe ba zai mana aiki ba, yakamata mu yi amfani da hankalin mu wajen zaben shugaba na gari

Yahaya Aliyu Sani
To mu dai munsan da cewa talaka baida wani katabus, Allah ya zaba mana mafi alheri

Nazifi Haruna Iliyasu
To idan bera da sata daddawa ma da wari, matsalar da aka samu shi ne har yanzu tallaka bai san kansa ba, da yasan kansa da an samu saukin al’amurra, to abinda nake gani Idan har dan siyasa zai baka dan abinda bai taka kara ya karya ba ka zabe shi tofa duk yadda ya yi dakai daidai ne domin kuwa ba don Allah ka zabe shi ba, kudi ya biya ka, to amma da yake mafi a’ala ga tallaka shi ne ya cire kwadayi ya zabi wanda ya chanchanta.

Widad Isma’il
Ai gani ga wanne ya ishi wane tsoron Allah, ai ko wannan jarrabawar wannan gwamnati ya kamata mutane su san su waye su kwadayi a lasa maka zuma a baki zakin sa na dan lokaci zai bace maka a baki amma abin da zai biyo baya da kanka zaka kai wa kanka hisabi ba sai an kai ga gaci ba.

Sulaiman Muhammad
Gaskiya har yandu talakawa masu jefa kuri’a kunnansu bai yi laushi ba, tun kafin ranar zabe an fara basu omo da indome

Adamu Yunusa Ibrahim
Fatan alheri.

Hussein B Gama
Yanzu kam lamarin sai dai mubi da innalillahi saboda komai ya lalace


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Ta’adda Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ISWAP Da Boko Haram A Borno

Next Post

Matar Da Ta Sheka Wa Matashi Tafasasshen Ruwan Shayi Ta Shiga Hannun ‘Yansanda A Kano

Related

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago
Siyasa

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

1 day ago
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)
Siyasa

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

2 days ago
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC
Siyasa

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

2 days ago
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya
Siyasa

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

3 days ago
INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC
Manyan Labarai

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

6 days ago
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami
Manyan Labarai

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

1 week ago
Next Post
Matar Da Ta Sheka Wa Matashi Tafasasshen Ruwan Shayi Ta Shiga Hannun ‘Yansanda A Kano

Matar Da Ta Sheka Wa Matashi Tafasasshen Ruwan Shayi Ta Shiga Hannun 'Yansanda A Kano

LABARAI MASU NASABA

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.