• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Abinci Ta Duniya: Mata Manoma Zasu Samu Tallafin Aikin Gona A Zamfara

by Sulaiman and Hussein Yero
2 years ago
in Labarai
0
Ranar Abinci Ta Duniya: Mata Manoma Zasu Samu Tallafin Aikin Gona A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Uwargidan Gwamnan jihar Zamfara, Huriyya Dauda Lawal, ta yi alkawarin tallafawa Mata Manoma da ke cikin Kananan hukumomi 14 na Jihar.

Hurriya Dauda, ta bayyana hakan ne a wajen bikin ranar abinci ta duniya da kungiyar mata manoma ta Kasa (NAWIA) reshen jihar Zamfara ta shirya a Gusau.

  • Asalin Abin Da Ya Sa Aka Mayar Da Daukaka Karar Zaben Gwamnoni Zuwa Abuja Da Legas
  • Rashin Tsaro: Gwamnatin Sokoto Ta Kafa Kwamitin Samar Da Jami’an Tsaron Jihar

A ranar 16 ga watan Oktoba ne ake bikin ranar abinci ta duniya a kowace shekara, an ware ranar ne domin wayar da kan jama’a kan mahimmancin abinci mai gina jiki, da kuma bayyana kalubalen da miliyoyin mutane ke fuskanta a fadin duniya saboda rashin samun abinci mai kyau.

Da take jawabi a wurin bikin, Huriyya ta ce, “Miliyoyin mutane a duniya suna kokawa kan samun cin abinci ko da sau daya ne a rana, kuma dubbai suna mutuwa saboda yunwa.

“Duk da karuwar samar da abinci a duniya, har yanzu akwai mutane da dama da ke fama da yunwa da rashin abinci mai gina jiki.

Labarai Masu Nasaba

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

“Gwamnatin jihar Zamfara, karkashin gwamna Dauda, na shirin bunkasa noma don farfado da tattalin arzikin jihar ta bangaren noma da ada muke tunkaho da shi”.

Hajiya Hurriya ta yi kira ga al’ummar jihar Zamfara musamman mata da su kara himma wajen yin noma, kuma ta bukaci jama’a da su kara yin addu’a domin kawo karshen matsalar rashin tsaro a jihar.

Daga bisani, Hajiya Huriya ta zagaya kasuwanni don ganin kayayyakin da Manoma mata ke nomawa kuma suke sarrafawa da kansu.

Anan take Uwar gidan gwamnan ta bawa manoman tallafin na naira miliyan uku na kananan hukumomin dan kara masu kwarin guiwa wajan sana’arsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ranar AbinciUwargidan Gwamnan Zamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Abinci Ta Duniya: Gwamnatin Kaduna Za Ta Samar Da Tsaftataccen Ruwa Da Abinci Mai Gina Jiki

Next Post

Ranar Yaki Da Talauci Ta Duniya: Sama Da Mutum Biliyan Daya Na Fama Da Talauci – Sakataren MDD

Related

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

12 hours ago
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

13 hours ago
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno
Labarai

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

15 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

18 hours ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu
Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

20 hours ago
Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato
Labarai

Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

21 hours ago
Next Post
Ranar Yaki Da Talauci Ta Duniya: Sama Da Mutum Biliyan Daya Na Fama Da Talauci – Sakataren MDD

Ranar Yaki Da Talauci Ta Duniya: Sama Da Mutum Biliyan Daya Na Fama Da Talauci - Sakataren MDD

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.