• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rasuwar Sarkin Funakaye, An Yi Babban Rashi – Gwamna Inuwa

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Rasuwar Sarkin Funakaye, An Yi Babban Rashi – Gwamna Inuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya misalta rasuwar Sarkin Funakaye, Alhaji Mu’azu Muhammad Kwairanga III a matsayin babban rashin ba kawai ga masarautarsa ba har ma ga jihar da ma kasa baki daya.

Sarkin na Funakaye ya rasu ne a ranar Asabar 27 ga watan Agustan 2022 yana da shekaru 45 a duniya.

  • Allah Ya Yi Wa Sarkin Funakaye, Alhaji Mu’azu Muhammad Kwairanga, Rasuwa

Gwamnan da yake magana kan rasuwar na Sarkin, ta cikin sanarwar manema labarai da kakakinsa Malam Ismaila Uba Misilli ya fitar, gwamnan ya ce jihar Gombe ta yi rashin hazikin Sarki wanda ya himmatu wajen bunkasa zaman lafiya, hadin kai da cigaban jihar da ma kasa baki daya.

Ya ce watanni 16 da ya yi a matsayin Sarkin ya taka muhimmiyar rawa wajen inganta hadin kai da cigaban jihar.

Daga bisani ya mika sakon ta’aziyyarsa a madadin gwamnati da al’ummar jihar ga iyalan Sarkin da Masarautar Gombe da makusantan mamacin hadi da fatan Allah zai bai wa al’ummar jihar hakuri na wannan rashin.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Ya yi addu’ar Allah ya jikansa ya sanya shi cikin Aljanna Madaukaka.

Wakilinmu ya labarto cewa marigayi Alhaji Muazu Muhammad Kwairanga ya zama Sarkin Funakaye ne bayan da gwamnan Jihar Muhammadu Inuwa Yahaya ya nada shi a watan Mayun 2021.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Gwamnan Bauchi Ya Ayyana Jatau A Matsayin Abokin Takararsa

Next Post

Wakilan Kasashe Masu Tasowa Daga Asiya Da Afirka Dake Ofishin MDD Na Birnin Geneva Sun Ziyarci Xinjiang

Related

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

10 minutes ago
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe
Labarai

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

11 hours ago
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja
Labarai

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

12 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

16 hours ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

18 hours ago
Kano
Labarai

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

18 hours ago
Next Post
Wakilan Kasashe Masu Tasowa Daga Asiya Da Afirka Dake Ofishin MDD Na Birnin Geneva Sun Ziyarci Xinjiang

Wakilan Kasashe Masu Tasowa Daga Asiya Da Afirka Dake Ofishin MDD Na Birnin Geneva Sun Ziyarci Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

May 19, 2025
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

May 18, 2025
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

May 18, 2025
Ciwon Mara Lokacin Al’ada

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

May 18, 2025
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

May 18, 2025
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

May 18, 2025
Yadda Ake Hada Danderun Kaza

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

May 18, 2025
Ban ÆŠauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

Ban ÆŠauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.