ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ribas: Muna Yi Wa PDP Biyayya Fiye Da Kai, Martanin Magoya Bayan Atiku Ga Wike 

by Sadiq
4 years ago
PDP

Magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a Jihar Ribas, sun sake kalubalantar gwamnan jihar, Nyesom Ezenwo Wike, inda suka ce sun fi shi biyayya ga jam’iyyar.

Da yake jawabi yayin taron kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a Fatakwal, babban daraktan kwamitin a jihar, Dakta Abiye Sekibo, ya ce yawancin wadanda aka hana tikitin takarar gwamna a jihar, ba su fice daga jam’iyyar ba kuma ba su watse ba.

  • Adeleke Ya Dakatar Da Lasisin Masu Hakar Ma’adinai A Osun
  • Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Tsallake Rijiya Da Baya Kan Shirin Tsige Shi

Sekibo ya ce: “Idan har an hana mu tikitin zama gwamna, kuma har yanzu muna tallafawa jam’iyyar da dukkan karfinmu, to mu ’yan jam’iyya ne, to shi fa, me ya yi tun bayan faduwa zaben fidda gwani na jam’iyyar?

ADVERTISEMENT

“Don haka mu ’yan jam’iyya ne, kuma mun fi mara mata baya. Wannan shi ne abin da ya bambanta mu da shi”

Shi ma da yake jawabi, shugaban kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Sanata Lee Maeba, ya ce masu goyon bayan muradin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar sun shafe shekaru da dama suna jam’iyyar.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sakkwato, Sun K5wato Babura

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

Maeba ta ce: “A nan na san kun gamsu cewa girman mutanen da ke wannan teburin ya yi daidai da sunan PDP.

“Wadannan mutane gaba daya PDP a cikin jininsu take.

“Don haka muna kira ga mahukuntan jihar kan hare-haren da ake kai wa mambobinmu bai dace ba.”

Tsohon dan majalisar wanda ya bayyana takaicinsa kan yadda Wike ya ki yin Allah wadai da harin da aka kai masa a gidansa da ke Fatakwal kwanan nan, ya ce babu amfanin saka ‘yan daba a siyasar jihar.

Ya ce: “Kuna iya ganin al’amuran rashin tsaro da yawa a nan; ‘yan daba, tashin hankali, ba abu ne da zai amfani kowa ba.”

MASU ALAKA

Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sakkwato, Sun K5wato Babura

June 17, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

June 17, 2026
NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano
Siyasa

NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

June 17, 2026
Next Post
Qatar 2022: An Soke Wasu Jiragen Da Za Su Yi Jigilar ‘Yan Morocco Zuwa Qatar

Qatar 2022: An Soke Wasu Jiragen Da Za Su Yi Jigilar 'Yan Morocco Zuwa Qatar

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sakkwato, Sun K5wato Babura

June 17, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Shirin Sanya Haraji A Kan Man Fetur Da Kiran Waya

June 17, 2026
NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

June 17, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Sojoji Sun Ceto Manoma 7 Da Aka Sace, Sun Kwato Babura Daga Hannun ’Yan Bindiga A Sokoto

June 17, 2026
Sojoji Sun Ceto Sauran Mutane 4 Da Aka Sace Tare Da Marigayi Janar Rabe A Katsina

Sojoji Sun Ceto Sauran Mutane 4 Da Aka Sace Tare Da Marigayi Janar Rabe A Katsina

June 17, 2026
Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

June 17, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

June 17, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano

June 17, 2026
An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka

June 17, 2026
An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

June 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.