• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ribas: Muna Yi Wa PDP Biyayya Fiye Da Kai, Martanin Magoya Bayan Atiku Ga Wike 

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Ribas: Muna Yi Wa PDP Biyayya Fiye Da Kai, Martanin Magoya Bayan Atiku Ga Wike 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a Jihar Ribas, sun sake kalubalantar gwamnan jihar, Nyesom Ezenwo Wike, inda suka ce sun fi shi biyayya ga jam’iyyar.

Da yake jawabi yayin taron kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a Fatakwal, babban daraktan kwamitin a jihar, Dakta Abiye Sekibo, ya ce yawancin wadanda aka hana tikitin takarar gwamna a jihar, ba su fice daga jam’iyyar ba kuma ba su watse ba.

  • Adeleke Ya Dakatar Da Lasisin Masu Hakar Ma’adinai A Osun
  • Shugaban Afirka Ta Kudu Ya Tsallake Rijiya Da Baya Kan Shirin Tsige Shi

Sekibo ya ce: “Idan har an hana mu tikitin zama gwamna, kuma har yanzu muna tallafawa jam’iyyar da dukkan karfinmu, to mu ’yan jam’iyya ne, to shi fa, me ya yi tun bayan faduwa zaben fidda gwani na jam’iyyar?

“Don haka mu ’yan jam’iyya ne, kuma mun fi mara mata baya. Wannan shi ne abin da ya bambanta mu da shi”

Shi ma da yake jawabi, shugaban kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Sanata Lee Maeba, ya ce masu goyon bayan muradin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar sun shafe shekaru da dama suna jam’iyyar.

Labarai Masu Nasaba

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Maeba ta ce: “A nan na san kun gamsu cewa girman mutanen da ke wannan teburin ya yi daidai da sunan PDP.

“Wadannan mutane gaba daya PDP a cikin jininsu take.

“Don haka muna kira ga mahukuntan jihar kan hare-haren da ake kai wa mambobinmu bai dace ba.”

Tsohon dan majalisar wanda ya bayyana takaicinsa kan yadda Wike ya ki yin Allah wadai da harin da aka kai masa a gidansa da ke Fatakwal kwanan nan, ya ce babu amfanin saka ‘yan daba a siyasar jihar.

Ya ce: “Kuna iya ganin al’amuran rashin tsaro da yawa a nan; ‘yan daba, tashin hankali, ba abu ne da zai amfani kowa ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AtikuPDPWike
ShareTweetSendShare
Previous Post

Adeleke Ya Dakatar Da Lasisin Masu Hakar Ma’adinai A Osun

Next Post

Qatar 2022: An Soke Wasu Jiragen Da Za Su Yi Jigilar ‘Yan Morocco Zuwa Qatar

Related

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

6 hours ago
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano
Manyan Labarai

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

10 hours ago
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

15 hours ago
Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata
Manyan Labarai

Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata

19 hours ago
Duk Da Farfadowar Darajar Naira, Tsadar Kaya Na Ci Gaba Da Lulawa Sama
Manyan Labarai

Faɗuwar Darajar Naira Ta Sa Bashin Nijeriya Ya Ƙaru Zuwa Naira Tiriliyan 149

21 hours ago
Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC
Manyan Labarai

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

22 hours ago
Next Post
Qatar 2022: An Soke Wasu Jiragen Da Za Su Yi Jigilar ‘Yan Morocco Zuwa Qatar

Qatar 2022: An Soke Wasu Jiragen Da Za Su Yi Jigilar 'Yan Morocco Zuwa Qatar

LABARAI MASU NASABA

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

July 1, 2025
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.