• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin Cikin Gidan Jam’iyyar NNPP Na Kara Rincabewa A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
NNPP

A yayin da ya rage ‘yan kwanaki kotun koli ta yanke hukunci kan daukaka karar da Gwamnan Kano tare da Jam’iyyarsa NNPP suka yi, wanda suke kalubalantar hukuncin kotun sararon korafe-korafen zabe da kuma hukuncin da kotun daukaka kara suka zartar. Duka kotunan guda biyu sun bayyana Dakta Nasiru Yusuf Gawuna a matsyain halastaccen zababben Gwamnan Kano.

Yanzu haka dai lamarin na sake daukar sabon salo bayan yadda jam’iyyar NNPP da magoya bayanta suka rungumi tsarin addu’o’in samun nasara a kotun koli, bayan wani lokoci kuma suka shagala da batun zanga-zangar da suke toshe hanyoyin shigowa Kano da kuma yin sallar alkunuti.

  • Kwace Wa NNPP Zaben Kano Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Afrika – NNPP
  • Zaben 2023: NNPP Ta Ci Zabe Ta Hanyar Magudi A Kano – Doguwa

Cikin makon da ya gabata, an wayi gari da kiraye-kiranyen zanga-zangar mata wadda hakan ya sa malamai suka fara tofa albarkacin bakinsu kan illar da ke tattare da umarnin fitowar mata zanga-zanga.

Babban limamin Masallachin Juma’a Na Triump wanda ya bayyana rashin da cewa fitowar matan musulmi zanga-zangar siyasa. Ya tambayi masu shirya zanga-zangar matan da cewa mai ya sa ba a ga matar gwamna da sauran matan mahukuntan gwamnatin ba.

A cikin abubuwan da ake kallo a matsayin sabon rikicin cikin gidan jam’iyyar ta NNPP, wata majiya da ta bukaci a sakaya sunanta ta shaida cewa, gwamnatin Kano ta kori ma’aikata sama da dubu goma sha biyu wadanda gwamnatin baya ta dauka aiki.

LABARAI MASU NASABA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Majiyar ta ce sakamakon rushe-rushe da gwamnati ta aiwatar ya haifar da mummunan bakin jini ga gwamnatin.
Ba a jima da fitar da wannan sanarwa ba sai gwamnatin ta sauya shawara, inda aka yi wa ma’aikatan fuskar shanu tare da kin dawo da su tsarin biyan albashin, abin da ya sa wani jami’in gwmanatin ya matsa lamba wajen shawartar gwamna domin cika wancan alkawari, wanda majiyar ta shaida cewa wannan kokarin tuna wa gwamna wancan alkawari ne ya haifar da wata gagarumar matsalar da a halin yanzu wasu hotuna ke ta yawo a kafafen sada zumunta, inda ake nuna wasu manyan jami’an gwamnati na musayar yawu tare da alkawarin za a saki cikakken faifan bidoiyon.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna
Labarai

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga
Labarai

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra
Labarai

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Next Post
ta'addanci

Wasu Manyan Kasa Ke Daukar Nauyin Ta’addanci – Ministan Ma’adanai

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

November 9, 2025
Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.