• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin Cikin Gidan Jam’iyyar NNPP Na Kara Rincabewa A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
1 year ago
in Labarai
0
NNPP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da ya rage ‘yan kwanaki kotun koli ta yanke hukunci kan daukaka karar da Gwamnan Kano tare da Jam’iyyarsa NNPP suka yi, wanda suke kalubalantar hukuncin kotun sararon korafe-korafen zabe da kuma hukuncin da kotun daukaka kara suka zartar. Duka kotunan guda biyu sun bayyana Dakta Nasiru Yusuf Gawuna a matsyain halastaccen zababben Gwamnan Kano.

Yanzu haka dai lamarin na sake daukar sabon salo bayan yadda jam’iyyar NNPP da magoya bayanta suka rungumi tsarin addu’o’in samun nasara a kotun koli, bayan wani lokoci kuma suka shagala da batun zanga-zangar da suke toshe hanyoyin shigowa Kano da kuma yin sallar alkunuti.

  • Kwace Wa NNPP Zaben Kano Na Iya Haddasa Tashin Hankali A Afrika – NNPP
  • Zaben 2023: NNPP Ta Ci Zabe Ta Hanyar Magudi A Kano – Doguwa

Cikin makon da ya gabata, an wayi gari da kiraye-kiranyen zanga-zangar mata wadda hakan ya sa malamai suka fara tofa albarkacin bakinsu kan illar da ke tattare da umarnin fitowar mata zanga-zanga.

Babban limamin Masallachin Juma’a Na Triump wanda ya bayyana rashin da cewa fitowar matan musulmi zanga-zangar siyasa. Ya tambayi masu shirya zanga-zangar matan da cewa mai ya sa ba a ga matar gwamna da sauran matan mahukuntan gwamnatin ba.

A cikin abubuwan da ake kallo a matsayin sabon rikicin cikin gidan jam’iyyar ta NNPP, wata majiya da ta bukaci a sakaya sunanta ta shaida cewa, gwamnatin Kano ta kori ma’aikata sama da dubu goma sha biyu wadanda gwamnatin baya ta dauka aiki.

Labarai Masu Nasaba

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

Majiyar ta ce sakamakon rushe-rushe da gwamnati ta aiwatar ya haifar da mummunan bakin jini ga gwamnatin.
Ba a jima da fitar da wannan sanarwa ba sai gwamnatin ta sauya shawara, inda aka yi wa ma’aikatan fuskar shanu tare da kin dawo da su tsarin biyan albashin, abin da ya sa wani jami’in gwmanatin ya matsa lamba wajen shawartar gwamna domin cika wancan alkawari, wanda majiyar ta shaida cewa wannan kokarin tuna wa gwamna wancan alkawari ne ya haifar da wata gagarumar matsalar da a halin yanzu wasu hotuna ke ta yawo a kafafen sada zumunta, inda ake nuna wasu manyan jami’an gwamnati na musayar yawu tare da alkawarin za a saki cikakken faifan bidoiyon.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abba abir yusufKwankwasoNNPP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yaudarar Samari Kan Aure Bayan Budurwa Ta Lume A Soyayya

Next Post

Wasu Manyan Kasa Ke Daukar Nauyin Ta’addanci – Ministan Ma’adanai

Related

NNPP
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

28 minutes ago
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

1 hour ago
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

4 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

7 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

8 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

17 hours ago
Next Post
ta'addanci

Wasu Manyan Kasa Ke Daukar Nauyin Ta’addanci – Ministan Ma’adanai

LABARAI MASU NASABA

NNPP

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.