• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin PDP: Daraktan Yakin Neman Zaben Atiku Ya Caccaki Wike

bySulaiman and El-Zaharadeen Umar
1 year ago
PDP

Babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Jihar Katsina ta zargin tsohon gwamnan Jihar Ribas kuma ministan Babbar Birnin Tarayyar Abuja, Nyensom Wike da zama kanwa uwar gamin hana jam’iyyar zaman lafiya.

Daraktan yakin neman zaben Atiku Abubakar a zaben 2023 kuma jigo a PDP, Mustapha Inuwa ne ya bayyana hakan a wajen wani taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar da ya gudana a Katsina.

  • CAF 2025: Nijeriya Ta Fito A Rukuni Mai Zafi
  • Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Haka kuma jam’iyyar ta ce duk inda ake samun wata rashin fahimta a jihohi da kuma kasar baki daya, to tsohon gwamnan Jihar Ribas ne musabbabi.

Mustapha ya kara da cewa irin yadda aka hana wasu ‘ya’yan jam’iyyar PDP su sayi fom din takarar shugabancin jam’iyyar da ke tafe ya nuna cewa akwai masu mata zangon kasa daga matakin tarayya.

A cewarsa, abin ya fito fili lokacin da tsohon gwamnan Jihar Benuwai, Samuel Ortom ya bayyana cewa shi da Wike ba su da dan takarar shugaban kasa a zaben 2027, sai Tunibu a matsayinsu na ‘yan jam’iyyar PDP.

LABARAI MASU NASABA

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

“Hakan ta sa suke tura mutanen su duk inda za a yi zaben shugabannin jam’iyyar PDP domin su kawowa jam’iyyar cikas a lokacin zabe mai zuwa, kuma shi ne abin da suke kokarin cimmawa.

Idan za a yi tunawa jam’iyyar PDP a Jihar Katsina tana fama da rikici tun bayan kammala zaben 2023, inda har yanzu ana ci gaba da samun matsaloli abin da wasu ke ganin cewa Wike ne kanwa uwar gamin wannan matsala.

Haka kuma wasu ‘ya ‘yan jam’iyyar a Jihar Katsina sun zargin tsohon dan takarar gwamna a zaben 2023, Sanata Yakubu Lado DanMarke da yin uwa makarbiya kan lamurran jam’iyyar PDP.

Kazalika, Sanata Yakubu na biyayya ne a bangaren Wike. Yanzu dai ana jira a gani lokacin zaben shugabannin jam’iyyar PDP da ke tafe me zai faru

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu
Siyasa

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Next Post
Shugaba Bola Tinubu Ya Naɗa Sanata Bashir Lado Mai Ba Shi Shawara

Shugaba Bola Tinubu Ya Naɗa Sanata Bashir Lado Mai Ba Shi Shawara

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version