• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin Yola: Ba Yaki Mu Ke Yi Da Sojoji Ba – Sufeton ‘Yansanda

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
Rikicin Yola: Ba Yaki Mu Ke Yi Da Sojoji Ba – Sufeton ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sufeton Janar na ‘yansandan Nijeriya, IG Kayode Adeolu Egbetokun, ya bayyana harin da wasu jami’an sojojin Nijeriya su ka kai hedikwatar ‘yansandan Jihar Adamawa a kwanan baya, da cewa kamar rundunar na yaki da jami’an tsaron sojojin.

Adeolu, ya bayyana haka ne a Yola a ranar Talata, a ziyarar da ya kai jihar domin jajanta wa iyalan Insifekta Jacob Daniel, dan sandan da ya rasa ransa, sakamakon harin da sojojin su ka kai a ranar 24 ga watan Nuwamba 2023.

  • Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe
  • Xi Ya Jaddada Bukatar Raya Tsarin Shari’a Mai Nasaba Da Ketare

Ya ci gaba da cewa “Hari ne da ya yi kama da na ‘yan bindiga ko ‘yan Boko Haram, wannan harin abin Allah-wadai ne da bakin ciki da takaici, alhali ba yaki ‘yansanda ke yi rundunar soja ba, kuma ko ita rundunar sojan ba ta ji dadin abin da ya faru ba” in ji Kayode.

Ya kuma shaida wa jami’an ‘yansandan irin matakan da aka dauka domin warware matsalar.

Ya ce “wannan arangamar da aka samu tsakanin ‘yansanda da sojoji, manyan jam’an tsaro da hukumomi a matakin kasa sun warware ta”.

Labarai Masu Nasaba

Rasuwar ÆŠantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Haka kuma shugaban ‘yansandan na kasa, ya bukaci jami’an da su ci gaba da gudanar da ayyukan tsaron lafiya da dukiyar al’umma kamar yadda su ka saba.

Ya kuma bada tabbacin bin kadun kisan da aka yi wa dan sandan.

Ya kuma yaba wa gwamna Ahmadu Umaru Fintiri, bisa shiga batun da taimak awa iyalan jami’an da su ka rasa ransu a lokacin rikicin.

Da yake maida martani gwamnan jihar, Ahmadu Umaru Fintiri, ya gode da matakin da shugaban ‘yansandan na kasa ya dauka kan karin kudaden kyautata yanayin aiki ga jami’an ‘yansandan, ya ce matakin zai haifar da kyakkyawan sauyi a bangaren jami’an tsaro.

Gwamnan ya kuma bukaci kafa makarantar bada horo ga jami’an ‘yansandan a Mbamba a Karamar Hukumar Yola ta Kudu, da cewa hakan zai inganta aikin da samar da tsaro a jihar da kasa baki daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Basirar Kasar Sin Na Iya Saita Alkiblar Warware Rikicin Palasdinu Da Isra’ila

Next Post

Gwamnatin Tarayya Na Kashe Miliyan 3 Kullum Wajen Ciyar da Fursunoni 4,000 – Minista

Related

Rasuwar ÆŠantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar ÆŠantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

1 hour ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

2 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

3 hours ago
Za a Binne ÆŠantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne ÆŠantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

3 hours ago
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato
Labarai

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

7 hours ago
Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

8 hours ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Na Kashe Miliyan 3 Kullum Wajen Ciyar da Fursunoni 4,000 – Minista

Gwamnatin Tarayya Na Kashe Miliyan 3 Kullum Wajen Ciyar da Fursunoni 4,000 – Minista

LABARAI MASU NASABA

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar ÆŠantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar ÆŠantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne ÆŠantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne ÆŠantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.