Rundunar sojin saman kasar Sin, ta ce hakki ne kan kowanne sojan samar kasar, ya kare yankuna da ikon kasarsa.
Kakakin rundunar Shen Jinke ne ya bayyana haka, yayin wani taron manema labarai da aka yi yau Lahadi.
A cewarsa, kudurin rundunar ne kare cikakken ‘yanci da yankunan kasar Sin, bisa jajircewa da dogaro da kai. (Fa’iza Mustapha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp