• English
  • Business News
Tuesday, August 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rusau A Kano: APC Ta Bukaci Abba Ya Rushe Gine-ginen Da Kwankwaso Ya Sayar

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Rusau A Kano: APC Ta Bukaci Abba Ya Rushe Gine-ginen Da Kwankwaso Ya Sayar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar adawa ta APC ta bukaci gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano da ta kara wa’adin kwace wasu kadarori da rusa wasu a jihar zuwa wasu da  uban gidannsa Rabi’u Kwankwaso ya sayar.

Abba ya kasance mataimaki na musamman kuma daga baya ya zama kwamishinan Kwankwaso lokacin yana gwamnan jihar tsakanin 1999 zuwa 2003 da 2011 da 2015.

  • Gwamnan Zamfara Ya Ziyarci NADDC, Ya Nemi Hadin Gwiwar Bai Wa Matasan Jihar Horo
  • Jirgin Saman ‘Nigeria Air’ Damfara Ne —Shugaban Kamfanin Jiragen Sama

Kasa da sa’o’i 72 da rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu, Abba ya ba da umarnin rusa wasu kadarorin da ya yi ikirarin cewa gwamnatin da ta gabata ta sayar da su ba bisa ka’ida ba.

Ya kuma yi ikirarin cewa an gina wasu kadarori a filayen gwamnati ba bisa ka’ida ba.

Tsakanin Asabar da Talata, gwamnati ta rushe gine-gine akalla guda hudu.

Labarai Masu Nasaba

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

A ranar Asabar din da ta gabata ma an rushe wani gini mai hawa uku mai shaguna 90 a yankin Nassarawa da ke jihar.

A wannan rana ne gwamnatin ta rushe Otal din Daula, otal din da gwamnatin Ganduje ta sayar tare da sake ginawa a karkashin tsarin hadin gwiwar wasu ‘yan kasuwa.

Gwamnatin ta kuma rushe wani gini a sansanin Alhazan jihar.

A ranar Litinin ne gwamnatin ta rushe shaguna a kasuwar Kantin Kwari; ta yi ikirarin cewa an gina shagunan ne a kan wani fili da aka sayar ba bisa ka’ida ba.

Sauran wuraren da aka ruwaito cewa an sawa jan fenti sun hada da Kasuwar Siyayya ta Shahuci, tsohon ginin Kamfanin jarida na Triumph, wanda aka sayar wa ‘yan kasuwa.

“Kaddarorin gwamnati a lamba 5, 6, da 7 a kan titin Bala Muhammed. Kadarorin gwamnati mai lamba 132 da ke titin Dawaki da lamba 13 a titin Ali Akilu gwamnatin Kwankwaso ce ta siyar da su.

“Kaddarorin gwamnati da ke lamba 193 da 194 da 196 da 197 da 198 da 920 duk a titin Ahmadu Bello gwamnatin Kwankwaso ce ta siyar da su, haka kuma Gwamna Ganduje ya yi amfani da su,” in ji Iliyasu.

APC ta yi ikirarin cewa Abba ne sakataren Kwankwaso, lokacin da aka sayar wadannan kadarorin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbbaAPCGandujekanoKwankwasoNNPPRusau
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Zamfara Ya Ziyarci NADDC, Ya Nemi Hadin Gwiwar Bai Wa Matasan Jihar Horo

Next Post

Kotu Ta Tura Magidanci Gidan Yari Kan Yi Wa Makocinsa Barazana A Kano

Related

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi
Manyan Labarai

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

4 hours ago
Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna
Manyan Labarai

Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

5 hours ago
Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara
Manyan Labarai

Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

12 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

18 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

1 day ago
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas
Manyan Labarai

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

1 day ago
Next Post
PDP A Kano: Kotu Ta Sanya Ranar Yanke Hukuncin Shari’ar Sadiq Wali Da Abacha

Kotu Ta Tura Magidanci Gidan Yari Kan Yi Wa Makocinsa Barazana A Kano

LABARAI MASU NASABA

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

August 11, 2025
Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

August 11, 2025
An Samu Karuwar Adadin Kamfanoni Masu Yin Rajista A Yankin HK

An Samu Karuwar Adadin Kamfanoni Masu Yin Rajista A Yankin HK

August 11, 2025
Sashen Masana’antun Kirar Motoci Na kasar Sin Ya Samu Gi Gaba A Watan Yuli

Sashen Masana’antun Kirar Motoci Na kasar Sin Ya Samu Gi Gaba A Watan Yuli

August 11, 2025
Shettima Ya Jagoranci Tawagar Gwamnatin Tarayya Don Yi Wa Iyalan Ogbeh Ta’aziyya

Shettima Ya Jagoranci Tawagar Gwamnatin Tarayya Don Yi Wa Iyalan Ogbeh Ta’aziyya

August 11, 2025
Manoma 2 Sun Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Rikicin Filin Gona A Yobe

Manoma 2 Sun Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Rikicin Filin Gona A Yobe

August 11, 2025
Tattalin Arzikin Kasar Sin Na Da Makoma Mai Haske In Ji Wani Kwararre 

Tattalin Arzikin Kasar Sin Na Da Makoma Mai Haske In Ji Wani Kwararre 

August 11, 2025
Sin Ta Kammala Yi Wa Yankuna 5 Na Kare Muhalli Da Halittu Na Kasar Rajista

Sin Ta Kammala Yi Wa Yankuna 5 Na Kare Muhalli Da Halittu Na Kasar Rajista

August 11, 2025
Ku Yaƙi Cin Hanci Ba Ƴan Adawa Ba – ADC GA EFCC

Ku Yaƙi Cin Hanci Ba Ƴan Adawa Ba – ADC GA EFCC

August 11, 2025
Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

August 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.