• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rusau: Kotu Ta Gargadi Gwamnatin Kano Kan Rashin Bin Umarninta

by Firdausi Shehu
2 years ago
in Labarai
0
Rusau: Kotu Ta Gargadi Gwamnatin Kano Kan Rashin Bin Umarninta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta yi gargadi kan bijirewa umarninta da Mista Marwan Ahmed, Kwamishinan Ma’aikatar Ayyuka a Jihar Kano ya yi.

A baya dai kotun ta bayar da umarnin a ranar 29 ga watan Satumba, inda ta haramtabwa gwamnatin jihar Kano rusa kadarorin da ke filin Idi na Kano, Kofar Mata a cikin birnin Kano.

  • Da Kyar Nake Samun Yin Sallah Sakamakon Yawan Mutane Masu Korafi – El-Mustapha
  • Ban Taba Tunanin Fitowa A Cikin Fina-Finan Hausa Ba -Kamaye

Lauyan da ke wakiltar Incorporated Trustees na Kungiyar Masu Mallaka da Kasuwancin Massallacin Idi, Dokta Nuraddeen Ayagi, ya garzaya kotu inda ya bukaci a yi wa Kwamishinan gargadi game da illar kin bin umarnin kotu.

Kotun ta shaida wa cewa Kwamishinan ba shi da hurumin shiga tare da lalata dukiyar da aka ambata, duk da hukuncin kotun.

Dokta Ayagi ya ce yin watsi da umarnin kotu yana zubar da mutunci da hurumin shari’a, kuma ba za ta lamunci hakan ba.

Labarai Masu Nasaba

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

Ya ci gaba da cewa kotun na sa ran bin umarninta, kuma duk wani rashin biyayya zai haifar da sakamakon da ya dace a shari’ance.

Kotun ta tunatar da Mista Marwan Ahmed cewa rashin bin umarnin kotun na iya kai wa ga hukuncin raini.

Idan dai ba a manta ba a baya ne wata babbar kotun tarayya da ke Kano karkashin mai shari’a Simon Amobeda ta yanke hukuncin cewa gwamnatin jihar Kano da KNUPDA da kuma babban lauyan jihar su hada kai su biya naira biliyan 30 ga wadanda aka rusa wa shaguna a filin Idi.

Kokarin samun martani daga babban mai shari’a na jihar Kano kuma kwamishinan shari’a Barista Haruna Isa Dederi game da lamarin ya ci tura.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Filin IdikanoKotuRusauUmarni
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Kyar Nake Samun Yin Sallah Sakamakon Yawan Mutane Masu Korafi – El-Mustapha

Next Post

Masu Kwacen Waya Sun Kashe Dattijuwa A Gombe

Related

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 
Labarai

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

32 minutes ago
Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina
Labarai

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

2 hours ago
Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet
Labarai

Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

2 hours ago
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato
Labarai

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

5 hours ago
An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

7 hours ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

10 hours ago
Next Post
Masu Kwacen Waya Sun Kashe Dattijuwa A Gombe

Masu Kwacen Waya Sun Kashe Dattijuwa A Gombe

LABARAI MASU NASABA

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

August 22, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

August 22, 2025
Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

August 22, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

August 22, 2025
Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

August 22, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

August 22, 2025
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

August 22, 2025
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

August 22, 2025
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

August 22, 2025
An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.