• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna

by Shehu Yahaya
3 years ago
in Labarai
0
Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kokarin da jami’an tsaro a Jihar Kaduna suke yi wajen magance ayyukan ‘yan ta’adda a fadin jihar, a karon farko kwamandan rundunar sojoji ta daya da ke jihar Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya jagoranci wata tawaga na jami’an soja domin kai farmaki a sansanin ‘yan ta’adda da ke garuruwa Buruku, Udawa, Manini, Birnin Gwari, Doka, Maganda, Kuyello da kuma Dogon Dawa duk shiyyar karamar hukumar Birnin Gwari na Jihar Kaduna.

Tawagar sun tarwatsa sansanin ‘yan ta’addan, inda suka kwato bindiga kirar AK47 da babura guda 18 da dunkulen harsashi na musamman guda 27 da kuma jikkata ‘yan ta’addan masu yawan gaske.

  • Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?
  • Mace Za Ta Iya Yin Limancin Sallah?

Hakazalika, tawagan sun ceto wasu mutane uku da ‘yan ta’adda suka yi garkuwa da su a wani kauye mai suna Manini da ke Kan hanyar Birnin Gwari.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Onyema Nwachukwu, ya raba wa manema labarai a Kaduna a ranar Litinin 30 ga watan Augustan 2022, ya ce bayan wani taho-mu-gama da sojojin suka yi da ‘yan ta’adda a dajin Birnin Gwari, sojoji sun jikkata ‘yan ta’adda da dama yayin da suka arce suka bar makamansu, lamarin da ya sanya suka kwato bindigogi da babura da kuma kubutar da mutane uku daga hannunsu.

A cewar rundunar sojan, sun kaddamar da kai samamen ne wuraran da ‘yan ta’addan suka yi sansani bisa jagoranci kwamadan rundunar, Manjo Janar Taoreed, tun daga ranar Alhamis na makon jiya har zuwa ranar Litinin na wannan makon, domin tabbatar da cewa an samu saukin kai hare-haren ‘yan ta’addan a Jihar Kaduna.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Rundunar sojan ta bukaci al’ummar jihar musamman ma’aikatan kiwon lafiya da su sanya ido a kan duk wani mutum da zai zo neman agaji bisa samun rauni da ya yi, domin sanar da hukumomin tsaro


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan ta'addaKadunaSojojiYaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Kori Dan Majalisar Tarayya Daga Filato

Next Post

Jakadan Sin Dake Nijeriya Ya Halarci Bikin Bude Ajin Horas Da Jami’an APC Ta Yanar Gizo

Related

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta
Labarai

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

6 hours ago
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

9 hours ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

9 hours ago
Kaduna
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

11 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

12 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

13 hours ago
Next Post
Jakadan Sin Dake Nijeriya Ya Halarci Bikin Bude Ajin Horas Da Jami’an APC Ta Yanar Gizo

Jakadan Sin Dake Nijeriya Ya Halarci Bikin Bude Ajin Horas Da Jami’an APC Ta Yanar Gizo

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

September 19, 2025
Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

September 19, 2025
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

September 19, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
Kaduna

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.