• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna

by Shehu Yahaya
3 years ago
in Labarai
0
Sabon Salon Yaki Da ‘Yan Ta’adda A Jihar Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kokarin da jami’an tsaro a Jihar Kaduna suke yi wajen magance ayyukan ‘yan ta’adda a fadin jihar, a karon farko kwamandan rundunar sojoji ta daya da ke jihar Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya jagoranci wata tawaga na jami’an soja domin kai farmaki a sansanin ‘yan ta’adda da ke garuruwa Buruku, Udawa, Manini, Birnin Gwari, Doka, Maganda, Kuyello da kuma Dogon Dawa duk shiyyar karamar hukumar Birnin Gwari na Jihar Kaduna.

Tawagar sun tarwatsa sansanin ‘yan ta’addan, inda suka kwato bindiga kirar AK47 da babura guda 18 da dunkulen harsashi na musamman guda 27 da kuma jikkata ‘yan ta’addan masu yawan gaske.

  • Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?
  • Mace Za Ta Iya Yin Limancin Sallah?

Hakazalika, tawagan sun ceto wasu mutane uku da ‘yan ta’adda suka yi garkuwa da su a wani kauye mai suna Manini da ke Kan hanyar Birnin Gwari.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Onyema Nwachukwu, ya raba wa manema labarai a Kaduna a ranar Litinin 30 ga watan Augustan 2022, ya ce bayan wani taho-mu-gama da sojojin suka yi da ‘yan ta’adda a dajin Birnin Gwari, sojoji sun jikkata ‘yan ta’adda da dama yayin da suka arce suka bar makamansu, lamarin da ya sanya suka kwato bindigogi da babura da kuma kubutar da mutane uku daga hannunsu.

A cewar rundunar sojan, sun kaddamar da kai samamen ne wuraran da ‘yan ta’addan suka yi sansani bisa jagoranci kwamadan rundunar, Manjo Janar Taoreed, tun daga ranar Alhamis na makon jiya har zuwa ranar Litinin na wannan makon, domin tabbatar da cewa an samu saukin kai hare-haren ‘yan ta’addan a Jihar Kaduna.

Labarai Masu Nasaba

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan ÆŠaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

Rundunar sojan ta bukaci al’ummar jihar musamman ma’aikatan kiwon lafiya da su sanya ido a kan duk wani mutum da zai zo neman agaji bisa samun rauni da ya yi, domin sanar da hukumomin tsaro


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan ta'addaKadunaSojojiYaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Kori Dan Majalisar Tarayya Daga Filato

Next Post

Jakadan Sin Dake Nijeriya Ya Halarci Bikin Bude Ajin Horas Da Jami’an APC Ta Yanar Gizo

Related

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan ÆŠaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano
Manyan Labarai

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan ÆŠaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

1 hour ago
‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

3 hours ago
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano
Manyan Labarai

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

4 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

12 hours ago
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato
Labarai

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

14 hours ago
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027
Labarai

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

16 hours ago
Next Post
Jakadan Sin Dake Nijeriya Ya Halarci Bikin Bude Ajin Horas Da Jami’an APC Ta Yanar Gizo

Jakadan Sin Dake Nijeriya Ya Halarci Bikin Bude Ajin Horas Da Jami’an APC Ta Yanar Gizo

LABARAI MASU NASABA

Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

June 25, 2025
KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan ÆŠaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan ÆŠaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

June 25, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

June 25, 2025
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

June 25, 2025
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.