• English
  • Business News
Tuesday, July 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabuwar Dokar Kasar Sin ‘Za Ta Inganta Tsarin Kariya Na Kasashen Waje’

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sabuwar Dokar Kasar Sin ‘Za Ta Inganta Tsarin Kariya Na Kasashen Waje’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya bayyana a yau Talata cewa, kasar Sin ta zartas da wata doka da za ta kyautata tsarin kariya na kasashen waje a kasar Sin, inda ta tanadi dokokin da kotunan kasar Sin za ta bi wajen gudanar da shari’ar farar hula da suka shafi wata kasa da kadarorinta.
Kakakin ya bayyana hakan ne yayin da yake amsa tambaya game da dokar kare hakkin kasashen waje na kasar Sin, wadda zaunannen kwamitin majalisar wakilan jama’ar kasar Sin ya yi nazari a kai tare da zartar da shi a wani zama na baya-bayan nan. Dokar ta daidaita matsayin kasar Sin na baya-bayan nan na tabbatar da cikakkiyar kariya ga kasashen waje, ta kuma ba da izinin ga kotuna a kasar Sin su saurari kararrakin da suka shafi kasashen waje.

  • Firaministan Kasar Sin Zai Halarci Taron Kolin G20 Karo Na 18

Dokar ta tabbatar da ainihin ka’idar cewa wata kasa da kadarorinta na da kariya a kasar Sin, a sa’i daya kuma ta kebance abubuwan da ba su shafi ‘yancin kai na wata kasa ba, wadanda kotunan kasar Sin za su iya yanke hukunci a karkashinsu, kamar shari’o’in da suka shafi sabani da suka taso daga wani aiki na kasuwanci, ko raunin da ya shafi mutum da lalacewar dukiya, in ji kakakin. (Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DokaSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakakin Sin: Taiwan Ba Ta Da Hakkin Shiga Majalisar Dinkin Duniya

Next Post

Zabe: Shettima Ya Jagoranci Tawagar APC Zuwa Kotu Don Sanin Matsaya

Related

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi
Daga Birnin Sin

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

20 minutes ago
Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

1 hour ago
Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO
Daga Birnin Sin

Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

2 hours ago
Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

20 hours ago
Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal
Daga Birnin Sin

Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

21 hours ago
Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin

22 hours ago
Next Post
Shettima

Zabe: Shettima Ya Jagoranci Tawagar APC Zuwa Kotu Don Sanin Matsaya

LABARAI MASU NASABA

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

July 22, 2025
Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

July 22, 2025
Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

July 22, 2025
Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

July 22, 2025
Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

July 22, 2025
Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

July 22, 2025
Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

July 22, 2025
Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

July 22, 2025
Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

July 22, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

July 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.