• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samun Dala Tiriliyan Daya Babbar Nasara Ce Ga Tattalin Arzikin Kasa – SEC

by Bello Hamza and Sulaiman
10 months ago
Noma

Darakta Janar na Hukumar da ke kula da hannayen jari ta kasa (SEC), Dakta Emomotimi Agama, ya jaddada cewa, samun nasarar da Nijeriya ta yin a Naira tiriliyan daya a tattalin azrkin kasa, ba wai kawai ta samu haka ba ne, amma wani abu ne, da ya zama babbar nasara da kuma jajircewar kasar.

Dakta Agama ya sanar da haka ne, a jawabin da ya yi a wajen taron gabatar a taron Hukumar na 2024.

  • Sin Za Ta Ajiye Hatsi Kimanin Tan Miliyan 420
  • Zargin China Da Bautar Da Leburori a Gonar Tumatir a Xinjiang: Mene Ne Gaskiyar Lamarin?

Taken kasidar da ya gabatar a wajen taron “ Gudunmawar Da Kasuwar Zuba Hannayen Jari Ke Takawa Wajen Bunkasa Tattalin Azikin Dala Tiriliyan Daya Na Nijeriya.”

Agama, wanda John Briggs Shugaban Sashe na Hukumar da ke shiyyar jihar Legas ya wakilce shi, inda ya sanar da cewa, kasuwar ta ci gaba da kasancewa, a matsayin wata jigo da ke kara habaka tattalin arzikin kasar, ta hanyar kara tura kudade na masu aiya da suke bukatar kudaden domin yin amfani da su.

A cewarsa, a daukacin fadin duniya kasashe sun samu bunkasar tattalin arzikinsu ne, ta hanyar ayyukan masana’antu, fasahar kere-kere da sauransu, musamman duba da yadda suka dogara a kan kasuwannin su na zuba hannun yin tare da kuma zuba kudaden yadda ya kamata.

LABARAI MASU NASABA

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

Ya ci gaba da cewa, Nijeriya na da damarmaki da dama, inda ya yi nuni da cewa, bisa samar da tsrare-tsaren da suka kamata, da karfafa guiwar masu son zuba hannun jari a cikin tattalin arzikin kasar, kasuwar za ta kara kasancewa tamkar wata ginshiki wajen kara bunkasa tattalin arzikin Niijeriya

Agama ya kara da cewa, jimlar kudin da kasuwar ta samar yanzu, ya kai matsayin Naira tiriliyan 60, inda ya bayyana cewa, wannan nasarar ta nuna yadda kamfanoni masu zaman kansu suke taka gagaruwar rawa a fannin kara habaka tattalin arzikin kasar.

Ya bayyana cewa, kasuwar ta kuma kasance wata kashin bayan kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

Shi kuwa a na sa bangaren a cikin wata kasida da ya gabatar a wajen taron mai taken “ Dogaro a Kan Fasahar Kimiyyar Zamani Don Janyo Matasa Shiga Kasuwar Hada-Hadar Musayar Kudi” Dakta Akeem Oyewale, Babban Shugaba a Kamfanin Zuba Hannun Jari ya sanar da cewa, matasa na da gudunmawar da za su bayar a cikin kasuwar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

October 3, 2025
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

October 3, 2025
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

September 27, 2025
Next Post
Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
TCN

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Batun Umarnin Kotu Na Kama Tsohon Shugaban INEC Ƙage Ne Kawai – Shugaban Jam’iyyar AA 

October 9, 2025
An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.