• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sanarwar Taron Kolin G7 Ta Yi Amfani Da Batutuwan Da Suka Shafi Kasar Sin Wajen Shafa Mata Bakin Fenti

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sanarwar Taron Kolin G7 Ta Yi Amfani Da Batutuwan Da Suka Shafi Kasar Sin Wajen Shafa Mata Bakin Fenti

A G7 Italia logo on the opening day of the Group of Seven (G-7) leaders summit at the Borgo Egnazia resort in Savelletri, Italy, on Thursday, June 13, 2024. Group of Seven leaders are set to reach a political agreement to provide Ukraine with $50 billion of aid using the profits generated by frozen Russian sovereign assets, according to an Elysee official. Photographer: Francesca Volpi/Bloomberg

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian ya ce, sanarwar taron kolin G7 ta sake kara gishiri kan batutuwan da suka shafi kasar Sin, don shafawa kasar bakin fenti da kai mata hari.

Lin Jian ya bayyana haka ne a yau Litinin, a gun taron manema labaru da aka saba yi a kullum.

  • Jirgin Kasa Mai Saurin Tafiya Da Ya Hada Babban Yankin Sin Da Hong kong Ya Fara Aiki
  • Ba Zan Manta Da Irin Son Da Adam Zango Ya Nuna Min Ba – Tsohuwar Uwargidansa

Rahotanni sun ce, taron kolin G7 ya fitar da wata sanarwa, inda aka tattauna halin da ake ciki a mashigin tekun Taiwan, tare da yin tsokaci maras tushe kan batutuwan da suka shafi tekun gabashin kasar Sin, tekun kudancin kasar Sin, da Hong Kong, da Xinjiang, da Xizang, da dai sauransu, da kuma kara gishiri kan batun, wai yawan kayayyakin da masana’antun kasar suka samar ya wuce kima.

Game da haka, jami’in ya bayyana cewa, sanarwar taron koli na G7 na cike da girman kai, son zuciya, da karairayi, wadda ta kara amfani da tsoffin batutuwan da ba su da tushe, kuma ba sa bisa doron doka, da duk wani zance na dabi’a.

Baya ga haka, a cewar kamfanin dillancin labarai na Reuters, ma’aikatar tsaron Amurka ta kaddamar da wani kamfen na yada labarai ta yanar gizo a asirce kan kasar Sin yayin barkewar cutar numfashi ta COVID-19, wato ta hanyar kafa asusun karya don yin rubutu a shafukan sada zumunta, da nufin zargin aminci da ingancin allurar riga kafi ta Sci Tech ta kasar Sin.

Labarai Masu Nasaba

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

Game da hakan, kakakin ya bayyana cewa, lamarin dai ya sha tabbatar da cewa, a ko da yaushe Amurka na amfani da kafafen sada zumunta wajen yada labaran karya, da gurbata muhallin ra’ayin jama’a, da kuma bata sunan wasu kasashe, wadanda kasar Sin ke adawa da su. (Bilkisu Xin)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AUBRICSEU
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Makiyaya Da Manoma Ya Salwantar Da Rayuka 6 A Taraba

Next Post

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Daren Sallah, Sun Kashe Mutane, Sun Sace Wasu A Sokoto

Related

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

36 minutes ago
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

2 hours ago
Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

2 hours ago
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

19 hours ago
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi
Daga Birnin Sin

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

20 hours ago
An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

20 hours ago
Next Post
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Daren Sallah, Sun Kashe Mutane, Sun Sace Wasu A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Daren Sallah, Sun Kashe Mutane, Sun Sace Wasu A Sokoto

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

June 27, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

June 27, 2025
An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

June 27, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

June 27, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

June 27, 2025
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

June 27, 2025
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

June 27, 2025
Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

June 27, 2025
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

June 27, 2025
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.