ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sanarwar Taron Kolin G7 Ta Yi Amfani Da Batutuwan Da Suka Shafi Kasar Sin Wajen Shafa Mata Bakin Fenti

by CGTN Hausa
2 years ago
A G7 Italia logo on the opening day of the Group of Seven (G-7) leaders summit at the Borgo Egnazia resort in Savelletri, Italy, on Thursday, June 13, 2024. Group of Seven leaders are set to reach a political agreement to provide Ukraine with $50 billion of aid using the profits generated by frozen Russian sovereign assets, according to an Elysee official. Photographer: Francesca Volpi/Bloomberg

A G7 Italia logo on the opening day of the Group of Seven (G-7) leaders summit at the Borgo Egnazia resort in Savelletri, Italy, on Thursday, June 13, 2024. Group of Seven leaders are set to reach a political agreement to provide Ukraine with $50 billion of aid using the profits generated by frozen Russian sovereign assets, according to an Elysee official. Photographer: Francesca Volpi/Bloomberg

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian ya ce, sanarwar taron kolin G7 ta sake kara gishiri kan batutuwan da suka shafi kasar Sin, don shafawa kasar bakin fenti da kai mata hari.

Lin Jian ya bayyana haka ne a yau Litinin, a gun taron manema labaru da aka saba yi a kullum.

  • Jirgin Kasa Mai Saurin Tafiya Da Ya Hada Babban Yankin Sin Da Hong kong Ya Fara Aiki
  • Ba Zan Manta Da Irin Son Da Adam Zango Ya Nuna Min Ba – Tsohuwar Uwargidansa

Rahotanni sun ce, taron kolin G7 ya fitar da wata sanarwa, inda aka tattauna halin da ake ciki a mashigin tekun Taiwan, tare da yin tsokaci maras tushe kan batutuwan da suka shafi tekun gabashin kasar Sin, tekun kudancin kasar Sin, da Hong Kong, da Xinjiang, da Xizang, da dai sauransu, da kuma kara gishiri kan batun, wai yawan kayayyakin da masana’antun kasar suka samar ya wuce kima.

ADVERTISEMENT

Game da haka, jami’in ya bayyana cewa, sanarwar taron koli na G7 na cike da girman kai, son zuciya, da karairayi, wadda ta kara amfani da tsoffin batutuwan da ba su da tushe, kuma ba sa bisa doron doka, da duk wani zance na dabi’a.

Baya ga haka, a cewar kamfanin dillancin labarai na Reuters, ma’aikatar tsaron Amurka ta kaddamar da wani kamfen na yada labarai ta yanar gizo a asirce kan kasar Sin yayin barkewar cutar numfashi ta COVID-19, wato ta hanyar kafa asusun karya don yin rubutu a shafukan sada zumunta, da nufin zargin aminci da ingancin allurar riga kafi ta Sci Tech ta kasar Sin.

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Game da hakan, kakakin ya bayyana cewa, lamarin dai ya sha tabbatar da cewa, a ko da yaushe Amurka na amfani da kafafen sada zumunta wajen yada labaran karya, da gurbata muhallin ra’ayin jama’a, da kuma bata sunan wasu kasashe, wadanda kasar Sin ke adawa da su. (Bilkisu Xin)

 

G7
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

MASU ALAKA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
Daga Birnin Sin

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Daga Birnin Sin

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Next Post
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Daren Sallah, Sun Kashe Mutane, Sun Sace Wasu A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari A Daren Sallah, Sun Kashe Mutane, Sun Sace Wasu A Sokoto

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.