• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sare Itatuwa Ne Silar Yaduwar Kananan Cututtuka A Tsakanin Al’umma – Jami’in Gandun Daji

by Shehu Yahaya and Sulaiman
8 months ago
in Labarai
0
itatuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban masu kula da gandun daji a Jihar Kaduna, Jafar Idris Muhammad, ya bayyana cewa yawaitar sare-saren itatuwa su ne silar yaduwar kananan cututtuka da suke addabar al’ummar.

Shugaban ya ce muddin al’umma suka ci gaba da sare itatuwa ba bisa ka’ida ba, babu shakka sun kulla kawance da kananan cututtuka. Ya ce itatuwa suna taka rawar gani wajen kare garkuwar jikin Dan’adam.

  • An Kashe Jagororin ‘Yan Bindiga, Sani Black Da Kachalla Makore A Zamfara
  • Manufar “Sabon Karfin Samar Da Hajoji Da Hidimomi Masu Karko” Za Ta Samar Da Ci Gaban Da Duniya Ke Muradi

Ya bayyana haka ne a wata zantawa da yayi da wakilinmu a Kaduna, inda ya ce tuni gwamnatin Jihar Kaduna ta fara daukar matakan hukunta masu sare itatuwa ba bisa ka’ida ba.

“Akwai itatuwa masu daraja wadanda sare su babbar illa ce, kamar irinsu dorawa, ka ga dorawa sarata laifi ne babba, wanda ida aka kama mai sare ta sai ya biyu ha-raji na 600,000 ko shekara uku a gidan gyaran hali.

“Yanzu ni idan na samu kuna a jikina, ganyen dorawa nake samowa na kona na shafa a wurin kunan. Cikin kwana biyu zuwa uku zan warke ba tare da na je na sha maganin asibiti ba. Haka kuma akwai itatuwa da suke da amfani ga lafiyar mu-tane amma sai ka ga ana sare su.

Labarai Masu Nasaba

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

“Dokar gandun daji ta shekarar 2019 wacce aka sabunta, ta ce idan ka dasa itace a gidanka ka kula da ita har ta girma, ta zama mallakar gandun daji, ba ka da da-mar sare ta sai ka nemi izinin gandun daji saboda ita ma tana da hakki da ‘yanci kamar mutane.

“Lokacin da nake aiki a dajin Birnin Gwari, na kai mutane da yawa gidan yari bisa sarar itace ba bisa ka’ida ba.

“Baya ga illa ga lafiyar Dan’adam, sare itatuwa yana haifar da zaizaiyar kasa, wanda haka ya sa muke fada wa mutane idan ka sare bishiya guda daya, to ka da-sa guda biyar. Burinmu shi ne mu ga ana dasa itatuwa a Jihar Kaduna, ” in ji shi.

Shugaban masu kula da gandun dajin, ya bukaci kungiyoyin masu sarrafa katako da masu sayar da itacen girgi da ‘yan gawayi da su guji sare itatuwan daji ba bisa ka’ida ba.

A cewarsa, akwai itatuwan da hukumar gandun daji take bayar da damar a sare su bisa sharuddan dokar da ta kafa dangun daji. Ya ce duk wanda jami’ansu suka kama yana sare itatuwa ba bisa ka’ida ba, zai fuskanci fushin hukuma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Next Post

Xi Jinping: Inganta Gina Dunkulewar Kabilun Kasar Sin Baki Daya

Related

gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

44 minutes ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

3 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

4 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

5 hours ago
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka
Ra'ayi Riga

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

6 hours ago
Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata
Labarai

Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

7 hours ago
Next Post
sin

Xi Jinping: Inganta Gina Dunkulewar Kabilun Kasar Sin Baki Daya

LABARAI MASU NASABA

gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

May 14, 2025
Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

May 14, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

May 14, 2025
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.