• English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sarki Aminu Ado Ya Fara Zaman Fada

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
Aminu Ado

LABARAI MASU NASABA

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

Tsohon Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, ya gudanar da zaman fada na farko a yau Litinin a gidan Nasarawa, inda ya sauka tun bayan komawarsa Kano a ranar Asabar. Sarkin ya fito da cikakkiyan kayan sarauta, Sarki Aminu ya karbi magoya bayansa da wasu hakimai, wanda hakan ke nuni da ci gaba da da’awarsa na karagar mulkin Kano duk da cewa majalisar jihar Kano ta yi dokar sauke shi da sauran Sarakunan Gaya da Bichi da Karaye da kuma Rano.

Lamarin ya haifar da wani yanayi da ba a taba ganin irinsa ba a tarihin Kano, inda mutane biyu ke da’awar halaccinsu a matsayin sarki. Muhammad Sanusi II, wanda gwamnatin jihar Kano ta dawo da shi, ya ci gaba da gudanar da tarukan karramawa a babbar fadar Kano da ke kofar kudu, kuma tuni wasu manyan hakimai har sun kai gaisuwar ban girma.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Gina Rukunin Gidaje 500 A Kano
  • Matsayar Ƙungiyar Sarakunan Arewa A Tsaya Kan Umarnin Kotu Kan Rikicin Sarki 2 A Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar ta sha alwashin bin umarnin da kotu ta bayar na hana a dawo da Sanusi har sai an warware kullin da ya dabaibaye nadi da cire tsohon Sarkin. Haka zalika Aminu Ado shi ma na ci gaba da zaman fada a gidan Nasarawa a karkashin tsauraran matakan tsaro.

Fitowar Sarki Aminu Ado Bayeroa
Fitowar Sarki Aminu Ado Bayeroa

Hankula sun fara tashi a jiya Lahadi yayin da magoya bayan Aminu Sarki Aminu Ado suka gudanar da zanga-zanga, lamarin da ya kai ga daukar tsauraran matakan tsaro. Daga bisani kwamishinan ‘yansandan jihar Kano yayi gargadi kan yiwuwar kai hare-hare a wasu muhimman wurare a jihar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 
Manyan Labarai

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

November 10, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Zargin Da Ministocin Kudin Kasashen G7 Suka Yi Mata

Kasar Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Zargin Da Ministocin Kudin Kasashen G7 Suka Yi Mata

LABARAI MASU NASABA

Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

November 10, 2025
Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

November 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

November 10, 2025
Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

November 10, 2025
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

November 10, 2025
Babban Dalilin Da Ya Sa EFCC Ke Naman Tsohon Minista Ruwa A Jallo

Babban Dalilin Da Ya Sa EFCC Ke Naman Tsohon Minista Ruwa A Jallo

November 10, 2025
Binciken Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Ci Gaba Da Bude Kofa Mai Zurfi A Sin

Binciken Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Ci Gaba Da Bude Kofa Mai Zurfi A Sin

November 10, 2025
Gwamnati Ta Nemi Ƴan Nijeriya Su Ƙwantar Da Hankali Kan Barazanar Trump

Gwamnati Ta Nemi Ƴan Nijeriya Su Ƙwantar Da Hankali Kan Barazanar Trump

November 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.