• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Asabar za’a ci gaba da buga wasannin mako na 29 a gasar Premier League ta kakar shekarar 2022 zuwa 2023 kuma Arsenal ce ta daya a kan teburi inda take da maki 69 da tazarar maki takwas tsakaninta da Manchester City mai maki 61, mai rie da kofin a bara.

Za’a iya cewa kawo yanzu Arsenal wadda ke fatan lashe Premier League na bana a karon farko tana da sauran wasanni 10 a gabanta, kafin arare kakar bana kuma cikin wasannin da suka rage mata, za ta yi wasa biyar a Emirates, sannan ta buga sauran biyar a waje.

  • Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Cikin wasannin da Gunners za ta yi masu zafi har da wanda za ta kece raini da Manchester City da Liberpool da kuma Chelsea sannan Arsenal za ta buga wasan hamayya da West Ham a ungiyoyin birnin Landan da na alubale da Newcastle United.

Sai dai tuni ungiyar wallon afa ta Sporting Lisbon ta fitar da Arsenal a gasar Europa League, sannan Manchester City ta yi waje da ita a gasar cin kofin alubale na FA Cup.
Har ila yau, Brighton ce ta fitar da Arsenal a gasar League Cup na bana, yayin da Manchester United ce ta lashe Carabao Cup kuma hakan na nufin kofin Premier League ne kadai a gaban Arsenal da take son dauka, domin ta koma buga Champions League a badi.

Rabon da Arsenal ta lashe gasar Premier League tun kakar wasa ta 2003/04 arashin jagorancin tsohon kociyan ungiyar, Arsene Wenger, sai dai kuma duk da haka tana da kofin guda 13 jimilla.

Labarai Masu Nasaba

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

Ungiyar wallon afa ta Manchester United ce kan gaba a yawan daukar firimiya ta Ingila inda take da guda 20, sai Liberpool mai 19 wadda ta lashe na 19 a shekarar 2020.

Wasa 10 da suke gaban Arsenal a Premier League:Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu. Arsenal da Leeds. Ranar Lahadi 9 ga watan Afirilu
Liverpool da Arsenal. Ranar Lahadi 16 ga watan Afirilu. West Ham da Arsenal
Ranar Juma’a 21 ga watan Afirilu.

Arsenal da Southampton Ranar Laraba 26 ga watan Afirilu. Man City da Arsenal. Ranar Asabar 29 ga watan Afirilu.

Arsenal da Chelsea Ranar Lahadi 7 ga watan Mayu Newcastle da Arsenal. Ranar Asabar 13 ga watan Mayu.

Arsenal da Brighton. Ranar Asabar 20 ga watan Mayu. Nottingham Forest da Arsenal. Ranar Lahadi 28 ga watan Mayu Arsenal da Wolbes. Wasannin mako na 29 da za a buga a Premier League.
Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu Manchester City da Liverpool. Arsenal da Leeds United
Crystal Palace da Leicester City. Nottingham Forest da Wolberhampton Bournemouth da Fulham. Brighton da Brentford. Chelsea da Aston Billa. Ranar Lahadi 2 ga watan Afirilu. West Ham United da Southampton. Newcastle United da Manchester United
Ranar Lahadi 3 ga watan Afirilu Everton da Tottenham


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsohon Mataimakin Sakataren NUJ Zai Kai INEC Kotu Kan Zaben Gwamnan Jihar Kaduna

Next Post

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

Related

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford
Wasanni

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

21 hours ago
Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona
Wasanni

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

2 days ago
Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 
Wasanni

Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 

3 days ago
Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta Baɗi
Wasanni

Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta Baɗi

3 days ago
Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika
Wasanni

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

3 days ago
Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6
Wasanni

Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

5 days ago
Next Post
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami'ar Taraba

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.