ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Arsenal

A ranar Asabar za’a ci gaba da buga wasannin mako na 29 a gasar Premier League ta kakar shekarar 2022 zuwa 2023 kuma Arsenal ce ta daya a kan teburi inda take da maki 69 da tazarar maki takwas tsakaninta da Manchester City mai maki 61, mai rie da kofin a bara.

Za’a iya cewa kawo yanzu Arsenal wadda ke fatan lashe Premier League na bana a karon farko tana da sauran wasanni 10 a gabanta, kafin arare kakar bana kuma cikin wasannin da suka rage mata, za ta yi wasa biyar a Emirates, sannan ta buga sauran biyar a waje.

  • Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Cikin wasannin da Gunners za ta yi masu zafi har da wanda za ta kece raini da Manchester City da Liberpool da kuma Chelsea sannan Arsenal za ta buga wasan hamayya da West Ham a ungiyoyin birnin Landan da na alubale da Newcastle United.

ADVERTISEMENT

Sai dai tuni ungiyar wallon afa ta Sporting Lisbon ta fitar da Arsenal a gasar Europa League, sannan Manchester City ta yi waje da ita a gasar cin kofin alubale na FA Cup.
Har ila yau, Brighton ce ta fitar da Arsenal a gasar League Cup na bana, yayin da Manchester United ce ta lashe Carabao Cup kuma hakan na nufin kofin Premier League ne kadai a gaban Arsenal da take son dauka, domin ta koma buga Champions League a badi.

Rabon da Arsenal ta lashe gasar Premier League tun kakar wasa ta 2003/04 arashin jagorancin tsohon kociyan ungiyar, Arsene Wenger, sai dai kuma duk da haka tana da kofin guda 13 jimilla.

LABARAI MASU NASABA

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa

Ungiyar wallon afa ta Manchester United ce kan gaba a yawan daukar firimiya ta Ingila inda take da guda 20, sai Liberpool mai 19 wadda ta lashe na 19 a shekarar 2020.

Wasa 10 da suke gaban Arsenal a Premier League:Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu. Arsenal da Leeds. Ranar Lahadi 9 ga watan Afirilu
Liverpool da Arsenal. Ranar Lahadi 16 ga watan Afirilu. West Ham da Arsenal
Ranar Juma’a 21 ga watan Afirilu.

Arsenal da Southampton Ranar Laraba 26 ga watan Afirilu. Man City da Arsenal. Ranar Asabar 29 ga watan Afirilu.

Arsenal da Chelsea Ranar Lahadi 7 ga watan Mayu Newcastle da Arsenal. Ranar Asabar 13 ga watan Mayu.

Arsenal da Brighton. Ranar Asabar 20 ga watan Mayu. Nottingham Forest da Arsenal. Ranar Lahadi 28 ga watan Mayu Arsenal da Wolbes. Wasannin mako na 29 da za a buga a Premier League.
Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu Manchester City da Liverpool. Arsenal da Leeds United
Crystal Palace da Leicester City. Nottingham Forest da Wolberhampton Bournemouth da Fulham. Brighton da Brentford. Chelsea da Aston Billa. Ranar Lahadi 2 ga watan Afirilu. West Ham United da Southampton. Newcastle United da Manchester United
Ranar Lahadi 3 ga watan Afirilu Everton da Tottenham

Arsenal
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Kasan ‘Yanwasan Da Za Su Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe?
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Ta Samu Lambobin Yabo 16 A Wasannin Tseren Keke
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Za Ta Karbi Bakuncin Babban Taron Hukumar CAF Na Bana
  • Abba Ibrahim Wada
    Shin Ko Arsenal Za Ta Mamaye Duniya?

MASU ALAKA

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya
Wasanni

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa
Wasanni

Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa

June 2, 2026
Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta
Adabi

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

May 31, 2026
Next Post
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami'ar Taraba

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.