ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Arsenal

A ranar Asabar za’a ci gaba da buga wasannin mako na 29 a gasar Premier League ta kakar shekarar 2022 zuwa 2023 kuma Arsenal ce ta daya a kan teburi inda take da maki 69 da tazarar maki takwas tsakaninta da Manchester City mai maki 61, mai rie da kofin a bara.

Za’a iya cewa kawo yanzu Arsenal wadda ke fatan lashe Premier League na bana a karon farko tana da sauran wasanni 10 a gabanta, kafin arare kakar bana kuma cikin wasannin da suka rage mata, za ta yi wasa biyar a Emirates, sannan ta buga sauran biyar a waje.

  • Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Cikin wasannin da Gunners za ta yi masu zafi har da wanda za ta kece raini da Manchester City da Liberpool da kuma Chelsea sannan Arsenal za ta buga wasan hamayya da West Ham a ungiyoyin birnin Landan da na alubale da Newcastle United.

ADVERTISEMENT

Sai dai tuni ungiyar wallon afa ta Sporting Lisbon ta fitar da Arsenal a gasar Europa League, sannan Manchester City ta yi waje da ita a gasar cin kofin alubale na FA Cup.
Har ila yau, Brighton ce ta fitar da Arsenal a gasar League Cup na bana, yayin da Manchester United ce ta lashe Carabao Cup kuma hakan na nufin kofin Premier League ne kadai a gaban Arsenal da take son dauka, domin ta koma buga Champions League a badi.

Rabon da Arsenal ta lashe gasar Premier League tun kakar wasa ta 2003/04 arashin jagorancin tsohon kociyan ungiyar, Arsene Wenger, sai dai kuma duk da haka tana da kofin guda 13 jimilla.

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

Ungiyar wallon afa ta Manchester United ce kan gaba a yawan daukar firimiya ta Ingila inda take da guda 20, sai Liberpool mai 19 wadda ta lashe na 19 a shekarar 2020.

Wasa 10 da suke gaban Arsenal a Premier League:Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu. Arsenal da Leeds. Ranar Lahadi 9 ga watan Afirilu
Liverpool da Arsenal. Ranar Lahadi 16 ga watan Afirilu. West Ham da Arsenal
Ranar Juma’a 21 ga watan Afirilu.

Arsenal da Southampton Ranar Laraba 26 ga watan Afirilu. Man City da Arsenal. Ranar Asabar 29 ga watan Afirilu.

Arsenal da Chelsea Ranar Lahadi 7 ga watan Mayu Newcastle da Arsenal. Ranar Asabar 13 ga watan Mayu.

Arsenal da Brighton. Ranar Asabar 20 ga watan Mayu. Nottingham Forest da Arsenal. Ranar Lahadi 28 ga watan Mayu Arsenal da Wolbes. Wasannin mako na 29 da za a buga a Premier League.
Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu Manchester City da Liverpool. Arsenal da Leeds United
Crystal Palace da Leicester City. Nottingham Forest da Wolberhampton Bournemouth da Fulham. Brighton da Brentford. Chelsea da Aston Billa. Ranar Lahadi 2 ga watan Afirilu. West Ham United da Southampton. Newcastle United da Manchester United
Ranar Lahadi 3 ga watan Afirilu Everton da Tottenham

Arsenal
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
  • Abba Ibrahim Wada
    FIFA Za Ta Biya Omar Artan Alawus Ɗin Da Za A Bai Wa Kowanne Alƙalin Wasa
  • Abba Ibrahim Wada
    Duk Da Rashin Halartar ‘Super Eagles’ Gasar Kofin Duniya, Nijeriya Ba Ta Rasa Wakilai Ba
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

MASU ALAKA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino
Wasanni

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya
Wasanni

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

June 22, 2026
Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
Wasanni

Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

June 21, 2026
Next Post
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami'ar Taraba

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.