• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Asabar za’a ci gaba da buga wasannin mako na 29 a gasar Premier League ta kakar shekarar 2022 zuwa 2023 kuma Arsenal ce ta daya a kan teburi inda take da maki 69 da tazarar maki takwas tsakaninta da Manchester City mai maki 61, mai rie da kofin a bara.

Za’a iya cewa kawo yanzu Arsenal wadda ke fatan lashe Premier League na bana a karon farko tana da sauran wasanni 10 a gabanta, kafin arare kakar bana kuma cikin wasannin da suka rage mata, za ta yi wasa biyar a Emirates, sannan ta buga sauran biyar a waje.

  • Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Cikin wasannin da Gunners za ta yi masu zafi har da wanda za ta kece raini da Manchester City da Liberpool da kuma Chelsea sannan Arsenal za ta buga wasan hamayya da West Ham a ungiyoyin birnin Landan da na alubale da Newcastle United.

Sai dai tuni ungiyar wallon afa ta Sporting Lisbon ta fitar da Arsenal a gasar Europa League, sannan Manchester City ta yi waje da ita a gasar cin kofin alubale na FA Cup.
Har ila yau, Brighton ce ta fitar da Arsenal a gasar League Cup na bana, yayin da Manchester United ce ta lashe Carabao Cup kuma hakan na nufin kofin Premier League ne kadai a gaban Arsenal da take son dauka, domin ta koma buga Champions League a badi.

Rabon da Arsenal ta lashe gasar Premier League tun kakar wasa ta 2003/04 arashin jagorancin tsohon kociyan ungiyar, Arsene Wenger, sai dai kuma duk da haka tana da kofin guda 13 jimilla.

Labarai Masu Nasaba

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

Ungiyar wallon afa ta Manchester United ce kan gaba a yawan daukar firimiya ta Ingila inda take da guda 20, sai Liberpool mai 19 wadda ta lashe na 19 a shekarar 2020.

Wasa 10 da suke gaban Arsenal a Premier League:Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu. Arsenal da Leeds. Ranar Lahadi 9 ga watan Afirilu
Liverpool da Arsenal. Ranar Lahadi 16 ga watan Afirilu. West Ham da Arsenal
Ranar Juma’a 21 ga watan Afirilu.

Arsenal da Southampton Ranar Laraba 26 ga watan Afirilu. Man City da Arsenal. Ranar Asabar 29 ga watan Afirilu.

Arsenal da Chelsea Ranar Lahadi 7 ga watan Mayu Newcastle da Arsenal. Ranar Asabar 13 ga watan Mayu.

Arsenal da Brighton. Ranar Asabar 20 ga watan Mayu. Nottingham Forest da Arsenal. Ranar Lahadi 28 ga watan Mayu Arsenal da Wolbes. Wasannin mako na 29 da za a buga a Premier League.
Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu Manchester City da Liverpool. Arsenal da Leeds United
Crystal Palace da Leicester City. Nottingham Forest da Wolberhampton Bournemouth da Fulham. Brighton da Brentford. Chelsea da Aston Billa. Ranar Lahadi 2 ga watan Afirilu. West Ham United da Southampton. Newcastle United da Manchester United
Ranar Lahadi 3 ga watan Afirilu Everton da Tottenham


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsohon Mataimakin Sakataren NUJ Zai Kai INEC Kotu Kan Zaben Gwamnan Jihar Kaduna

Next Post

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

Related

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

1 day ago
Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi
Wasanni

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

1 day ago
Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG
Wasanni

Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

3 days ago
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya
Wasanni

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

3 days ago
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC
Wasanni

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

3 days ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

5 days ago
Next Post
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami'ar Taraba

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.