• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sauran Kwanaki 25 Cikin Wa’adin Kwana 31 Da Aka Ba Wa Jami’an Tsaro Na Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda

by Sulaiman and Abubakar Abba
3 years ago
in Labarai
0
Sauran Kwanaki 25 Cikin Wa’adin Kwana 31 Da Aka Ba Wa Jami’an Tsaro Na Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da kwanuka 25 ne suka rage a cike wa’adin da aka baiwa jami’an tsaron kasar nan na kawo karshen ‘yan bindiga da kuma ‘yan ta’adda, a iya cewa, lokaci na kara kure wa jami’an na cika wa’adin ranar 31 ga watan disambar 2022 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba su.

A watan Oktoba, gwamnatin tarayya ta shelanta cewa, rashin tsaron da Nijeriya ke fuskanta za ta kawo karshen hakan a watan Disambar 2022.

  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yansanda 3 Da Wasu A Sakkwato 

Ministan kula da harkokin cikin gida Rauf Aregbesola ne ya bayar da wannan tabbacin a taron manema labarai a Abuja, inda ya ce, Buhari ya kebe watan Disambar a matsayin watan da jami’an tsaron za su maido da dawwamammen zaman lafiya a daukacin fadin kasar.

Ya ce, daga cikin nasarorin da aka samu domin a cimma wamnan wa’adin na shugaban kasa, a ranar 14 ga watan Nuwambar 2022, gwamnatin ta sanar da cewa, tana neman ‘yan ta’adda 19 tare da sanya tutwicin naira miliyan biyar ga duk wadanda ya fallasa inda suke.

A cewar wata majiya ta soji, babu daya daga cikin ‘yan ta’addar 19 da aka iya cafko wa har zuwa yau duk da tukwicin naira miliyan biyar da gwamnatin ta sa.

Labarai Masu Nasaba

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

Sai dai, sakatare janar na cibiyar (IIPS) Dakta Abdullahi Mohammed Jabi, ya danganta wancan tabbacin na kawo karshen ta’addan cin da gwamnatin tarayya ta yi a matsayin magana ce kawai ta siyasa.

Abdullahi ya ce, koda yake, sojoji sun yi kokari wajen yakar ‘yan ta’adda a kasar, amma ana bukatar da su kara jajirce wa don kawo karshen hakan a kasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nuna Bambanci Ga Sin Da Kayyade Hadin Gwiwa Tare Da Sin Ba Su Dace Da Moriyar Kowane Bangaren Duniya Ba

Next Post

An Debo Samfuran Binciken Kimiyya Daga Tashar Sararin Samaniya Ta Sin

Related

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa
Labarai

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

3 hours ago
Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa
Labarai

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

5 hours ago
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

6 hours ago
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82
Manyan Labarai

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

7 hours ago
Remi Tinubu Ta Bai Wa WaÉ—anda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn
Labarai

Remi Tinubu Ta Bai Wa WaÉ—anda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

9 hours ago
Gwamnatin Tarayya Za Ta FarfaÉ—o Da Noman Dabino – Shettima
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta FarfaÉ—o Da Noman Dabino – Shettima

10 hours ago
Next Post
An Debo Samfuran Binciken Kimiyya Daga Tashar Sararin Samaniya Ta Sin

An Debo Samfuran Binciken Kimiyya Daga Tashar Sararin Samaniya Ta Sin

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Samar Da Yuan Biliyan Daya Domin Ayyukan Jin Kai Sakamakon Ibtila’in Ambaliyar Ruwa

Sin Ta Samar Da Yuan Biliyan Daya Domin Ayyukan Jin Kai Sakamakon Ibtila’in Ambaliyar Ruwa

August 6, 2025
Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

August 6, 2025
Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

August 6, 2025
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

August 6, 2025
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

August 6, 2025
Remi Tinubu Ta Bai Wa WaÉ—anda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

Remi Tinubu Ta Bai Wa WaÉ—anda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

August 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta FarfaÉ—o Da Noman Dabino – Shettima

Gwamnatin Tarayya Za Ta FarfaÉ—o Da Noman Dabino – Shettima

August 6, 2025
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.